Monday 17 October 2016

BAYAN WUYA 1-20

B [4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
          *BAYAN WUYA*
               ������

written by
           ➰Faty Afreen

decdicated to
         *Asy khaleel*

Bismillahirrahmanir rahim..dasunan allah me rahama me jinkai...

   *bayan wuya* shine sunan novel dina akace bayan wuya sai dadi...kubiyo ni kuji da wanne irin labari nazo muku yau..
    nice taku har kullun faty afreen...
   Dafatan zan fadakar na kuma nishadantar da masoyana....

1⃣
   Ke fatymah watoh zama ma kikayi kin cin abinci inna wanki da gugan dana saki?kiyi hkr maryam ynxu zangama yinwa nakejine sosai dan
allah kiyi hkr....jar uba ynxu dan iskanci se kingama cin abinci zakiyi abinda naski?...kai kai lafiya naketa jin hayaniya?umma wai dan iskanci nasa fatymah wanki da guga shine wai setagama cin abinci zatayi...ke fatymah lallai wuyanki yayi karfi...karban kwanon abincin umma tayi ta juyewa kaji shi tas...umma dan allah kiyi hkr dan allah yinwa nakeji wlhi����cikin shashekar kuka ta taso ta riqe umma wacce keta kokarin juye abincin wa kaji...fincikota maryam tayi ta jawota baya...dan allah kuyi hkr...umma kam sanda ta nakade fatyma iya san ranta kafin ta kyalleta...wanki kuma sandatayi shi harda qari umma takawo mata....tana kuka tayi wankin tagama..daki ta nufa ta zauna kusa da wata wacce ke kwance bata da lfy..mama kinga irin wahalar danake sha agidanan��kamar ba gidan ubana ba
    abba ya tafi ya barmu ga matarsa na wahalar damu...mama dan allah karki tafi ki barni agidanan  nikadai zasu kasheni����mama zasu kasheni...rungume mama tayi tanakuka mecin rai ita kanta mama sanda kwalla suka zubo mata....

kubiyoni dan cigaban labari wacece *fatymah*

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
            *BAYAN WUYA
                   ������

written by
             ➰Faty Afreen

decdicated to
       *Asy khaleel*

2⃣
   Sunana fatyma ibraheem muna xama a garin katsina lga din dutsin-ma..mahaifina da mahaifiyata nikadai suka mallaka a matsayin ya' dik wani gata da ake bukata nasameshi agunsu dik da mahaifina bame kudi bane...kasance warma haifiyata bata kara haihuwa ba kakata bayanni yasa kakata tasa baba na ya kara aure...mahaifiyata na jure dik wani wulakanci da matarsa ke mana ..dan ma baba ne yasa take dan raga mana...akwana atashi ba wuya na kammala secondary school dina...wataran babana ya fita aiki danshi taxi driver ne tsautsayi ta debe sa...daganan ko awa daya be kara ba allah ya kar be abinsa....

    munji mutuwar baba sosai daga hakane mama ta kamu da wani ciwo da muka rasa gane kan ciwon sbd bamuda kudin kaita asibiti....matar babana wacce a ynxu muke kira da umma tana da yarinya daya da babana me suna maryam wacce na girmeta da shekara biyu...maryam tana ss2 ynxu hk sedai umma ta mara mata baya tana tsula tsiyarta iya son ranta....komai na gidanni nakeyi hatta girki maryam bata iya sa ba..hk nake hkrn zaman gidan sbd bamuda gurin zuwa ga mama bata ko iya mgnballe fada min inda en uwan mu suke������

cigaban labari
  
      ke !fatymah uban wa kika ajiye zemiki wanke wanken da kenan da aikin gida?kike barci har iwar h?

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
           *BAYAN WUYA*
                   ������

written by
             ➰Faty Afreen

decdicated to
              *Asy khaleel*

3⃣
   kike barci har iwar hk?mikewa nayi inna ta mirza idona dan kokadan baccin be isheni ba...

   "kiyi hkr umma ynxu xanje nayi aikin"
" kar Allah yasa kiyi kijirani ni inje inyi kinji?"
     fita umma tayi tabar dakin ba shiri nafitoh daga dakin..tsintsiya na dauka na fara sharan tsakar gidan ciki na ya soma ciwo ..ba shiri na duqe kasa...yinwa nakeji sosai ga mama ma ita kanta bata ci komai ba...mikewa nayi na nufi inda umma da maryamsuke zaune...maryam kam se faman shafe shafe takeyi wani abunma be mata kyau ba amma ita emmata se anshafa��lol!

   zuwa nai kusa da umma nayi shiru...can umma ta dago ta kalleni...
   "kekuma lfy?kikazokika zauna min anan aikinfa?"
  "umma dan Allah ki taimakamin da abinci yinwa nakeji wlhi cikina ma ciwo yakemin..ga mama ma***"

   "dakata✋ ubanki ne ya kawomin abincin da zan dafa in baku daga ke har uwar taki?maza tinkafin raina ya baci ki barnan"

   mikewa nayi jiki ba kwari na komana cigaba da sharar...
  "kajimin 'ya da iskanci..toh baki isa ba...ki gama innan inna jiranki"
    "kishareta ummata so take ta cinye mana dan abincin namu mukuma mu zauna da yinwa"
   magana maryam take tana harar harata ...hk suka karaci zaginsu daga bisan maryam ta zari jakartata fita...umma kuwa se kuranta yar tata takeyi...

   inna gama shara nahau wanke wanke me uban yawa kamar gidan cin abinci...
   wanke wanken nakeyi amma cikina ciwo yakemin...daieai nazo kan tukunyar abincin jiya daddare..kankaran kanson shinkafar nadingayi inna ci inna sharar kwallan dake zubomin...ban ankaraba sedai  naji anna kwaramin ruwa ihu nasa na mie tsaye....ruwan kunfan wankewanken umma tawatsamin kaf ajikina

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
           *BAYAN WUYA*
                   ������

written by
              ➰Faty Afreen

decdicated to
            *Asy khaleel*

  
*Ma sweet maman beauty��i wish zakimin afuwa..plxxx��*

4⃣
    ruwan kumfan wankewanken kaf umma ta watsamin a jikina ...

   "kicigaba da cin abincin kinji?nace kicigaba da ci...kiyi hkr umm****

    kafin nakarasa zance ta hankadani na fada saman kwa nukan abincin...ta juya zata tafi ta je gabanta da gudu inna inna kuka

   "dan allah umma kitaimakamin da abincina nabawa mamana dan allah"����watoh ke horo ko?toh bazan bayar ba ta mutu da yinwa...tinda ba uwata bace ..kuma kije kigama wanke wankenan kiyi dibar ruwa kuma...mtsw"

   wucewa tayi ciki ta barni agurin inna kuka hk na mike na cigaba da wanke wanken...can wata daba ta fado min cikinsauri nagama naje na dauko hijabina cikin sanda na fita nabar gidan

    ban tsaya ko inna ba se wajen abokin baba na baba hashim tinkan nakai gidansa nagansa yashiga wani shago jiransa nayi awaje harya gama siyayyarsa ya fitoh...

       "inna wuni baba..ah fatyma kece?ya gidan ya jikin mamartaki...taji sauki baba..toh toh madallah inji dai bakomai ko?baba dama mama cetin jiya da rana rabonta da abincikuma umma taqi bamu shine nace bari nazo gurinka kataimakamin��....

  shi kansa baba ya tausaya min dan har sand yayi kwalla dan akwai randa ummavta biyoni cikin anguwa tana dukana shi ya ceceni dan shima sanda ya kwashi rabonsa nazagi agunta...

   "kiyi hkr fatymah ki kara hkr da maman maryam ��kodan mamanki da bata iya komai... *bayan wuya sai dadi* kinjinko?    

  gyada masa kai nayi inna sharar kwalla..shi kansan sadda ya share kwallan da suka fito masa kafin ya sa hannu aljihu ya cito dari biyar ya bani..

   cikin kuka na karba innata masa godiya kuka babayake sosai sbd ba hk nake ba sadda babana keda rai ba...
     ban wuce ko inna ba sai wajen me shayi.shayi aka hadomana da indomie ...gida na nufa cikin sanda na shiga dakinmu...na bude ledar na daga mama nafara bata abinci...
   umma ce ta fotoh daga bayan gida tana en wake-waken ta...

    *ayyara iye ala gidi go ayyara iye alagidigo*
  "kamshin me nakeji hk?daga inna wannan kamshin yake zuwa?ke fatyma kina inna? bakiyi wanki ba bakiyi dibar ruwa ba...kinkoma bacci ko?shegiya kodai ciki kikaje kika kwaso mana?aikuwa zanci ubanki.."
   gadan gadan ta nufuni dakin ta handa kofa... 
��"mezangani hk?in me?indomie ko?��lallai watoh sata kikamin kikaje kika siyo indomie ko?sata!fatymah sata!
   gyada kai nafarayi alamun a a...inna umma ta rigata fin cikoni dagani har ledar indomie'n mujayo waje..mama  kuwa se faman daga hannu take hawaye na zuba ba halin mgn...


������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
         *BAYAN WUYA*
                 ������

written by
              ➰Faty Afreen

  decdicated to
                *Asy khaleel*

5⃣
   watoh kinfara sata ko? innazuwa jirani annan
   "umma dan allah kiyi hkr  ba sata na miki ba����"
  
  ko saurarona batayi ba ta nufi ciki..wata shar bebiyar wayar wuta tadauko innaganin hk nahau ihu yi inna roqonta

   "dan Allah umma kiyi hkr wlhi ba sata nayi ba"��
    "innace kebaki da hankali ko?toh yau xanci ubanki��"

    zugamin wayar wutan umma tashigayi ta ko inna..ihu nake inna neman cetoh sanda ta lugudeni me isarta kain tadebo ruwan sanyi ta watsamin ko inna ajikina ya fashe nayi kuka me isata agunbarci ya daukeni..

    "wayyo!dan Allah umma kiyi hkr�� abinda naketa kira kenan cikin barci inna hawaye...jinai anwatso min ruwaa tsorace namike inna kiran babana..

    toh barci ya mikidadi harda mafarki ko?����
       gyada mata kai nayi alamun a'a itakuwa tariqe qugu tana dariyar mugunta..

     "inna ruwan dana cemiki�� ki debo?ehyen."
    ::sosa qeya nafarayi hawaye nabin fuskata ga jikina da ciwo yana min zafi.

    "umma ynxu xan debo��"

icen dakr kusada ita taxara a darina dau bokatina bar gidan....

    inna fita naga ansauke maryam a mota wani saurayine kyakyawa ba laifi...

   "beby wacece wannan ta fitoh daga gidanku?hm yar aikinmuce kaganta ba tsafta bare kamun kaiko?acewar maryam.naga jikinta dik ciwo ne kumatafita da bucket.....jaga shareta dear..."

    shikansa ya tausayamin dan dik wanda ya ganni srya tausayamin��......

        tafenake inna dubaciwon jikina inna sharar hawaye...ban ankara ba se jinake          
   "qiiiiiiiiiiiiiii"

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
           *BAYAN WUYA*
                   ������

written by
              ➰Faty Afreen

   decdicated to
              *Asy khaleel*

6⃣
    Ahankali nake bude idona tare da dafe kaina sbd ciwon  dake kaina...

    "ash umma dan Allah kiyi hkr"

   bude idon dazanyi nasauke idona akan wani saurayi fari ba kyakyawa....azabure na mike dan baxan manta fuskarsa ba shine wannan saurayin da nagani tare da maryam ..

     """sannu baiwar allah"acewar wannan saurayi..."inna nake nan?kakaini gida bandibar wa umma ruwaba...""

    mgnn nake inna kokarin sauka agadon..
    "kiyi hkr baiwar Allah kina asibiti ne ki nutsu ki sanu sauki"
   "Asibiti��?nidai nacema ka kaini gida ko?
    sauka nayi na nufu kofa sedai yabi bayana yanamin mgn amma ban ansasa ba....hknan yasallami likita yahau mota ya biyoni..

    "dan Allah kizo ki shiga inkaiki gida..."kaga zanje nemo bokitin umma ne kuma yau nashiga uku"
   "kinga zomuje nasiya miki wani dan wancen ya fashe"
 
   tsayawa nayi cik ba shiri dan jin bokitin unma ya fashe...hk na hkra na shiga motar...gurin saida bokitai ya tsaya cikin sa'muka samu me colour din irin na umma yabada kudi muka taho..

    "gida muka nufa ya paka na masa godiya yanata jana da surutu amma sam nakasa sakewa dan banaso wani ya fitoh ganmu...

    "kaga mallan nagode ka kyalleni in tafi"toh naji amma ki karba dubu biyar dinan zata miki amfani..

      harnasa hannu na karba kodan nasama ma umma magani...natina da abinda umma tamin dazu...gyada kai nayi allamun a a..shikuwasai kuma miko min kudi yske can ya hado da katinsa..innason karba amma inna tsoran umma....

  soma tafiya nayi dasauri yafitoh yasha gabana

       "dan Allah kibarba da plxxxx.....
     yadda ya marairaice yasa nakaihannu xankarba kenan naji ankira sunana da karfi

*FATYMAH!!!*
 
   a tsorace na kalle kofar gida sbd muryam dana jiyo...

   *maryam* na fada muryata na rawa����

kubiyo ni kuji yazata kasance tsakanin fatymah da maryam...

     yaukam fatymah sai cetoh��

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
          *BAYAN WUYA*
                  ������

written by
             ➰Faty Afreen

decdicated to
               *Asy khaleel*

7⃣
    *maryam* na fada muryata na rawa����

    hkn yasa wannan saurayi yayi saurin juyawa sukayi ido biyu da maryam kukan kusa tayi tayo kaina da gudu ni kuwa dik nagama tsorata kokarin guduwa nayi amma inna tarikaraso inda nake saukar mari naji a fuskata bata kara yin komai ba se harar saurayinan da tayi gida ta nufa cikin fushi....
 
    "baiwar allah kiyi hkr muje ciki sena tayaki bada hkr...dallah mallan ka kyaleni hk kurin kaje kajamin��""

   simi2 yabar gurin ya shiga motarsa ...nafi minti talatin avtsaye agurin kawai na yanke shawarar shiga ciki daukar bokitin nayi na nufi cikin gidan se rabe2 nakeyi na ajiye bokatin ganin bavkowa a tsakar gidan hanyar daki na nufa danganin mamana kafin naje na debo ruwa...

     "Har kungama iskancin naku?"
 
    innajin hk na juya a tsorace umma na gani riqe da qugu maryam na bayanta tana sharar hawaye...magana nasomayi

     " wlhi ba ha***

    kanna karasa magana ta maryam ta yo kaina dukana tahau yi ta ko inna kafin umma ta tayata sanda sukaji ko kwakwaran motsi bana iya yi kafin suka kyalleni idanuwana dik sun gama kumbura kamar wacce idonta keda ciwo...wurgo min bokiti maryam tayi

    "kuma kije kidebo ruwa kiwankemin uniform dina na mkrnt in ba hk ba kisha wanda yafi wanan....

     da kyar na iya tashi nadau bokiti n dik wanda ya ganni a hanya sedai aitacemin sannu...inna zuwa bakin panpon diban riwan naga kawye zainab da shamsiya a zaune suna hira..da sauri sukayo kaina sun  tmbyt meya faru...

    guri suka ban na zauna nabasu lbrn abinda ya faru sannu sukaita min...zainab ce ta mike tare da yin

     "barinaje gida na debo ruwan zafi agasa miki gurin inna zuwa...

    amsa mata mukayi da toh cikin sauri ta tafi.

     ba afi minti goma ba se gata tadawo dauke da ruwanzafi da wani tsunma ahanunta...nanfa suka fara gasa min jikina harsa idona da ya kumbura yamin safi sosai amma dole na daure...can natina dazancen wankin maryam ba shiri na mike na cemusu zantafi gida...diban ruwan nayi na nufi gida....

   inna zuwa na duqufa wanki inna gama na uniform dinta na fara na kayan da umma ta ajiyemin...hmkan na gama zazzabi ya rufeni hk na lallaba na karasa wankin

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
           *BAYAN WUYA*
                  ������

written by
             ➰Faty Afreen

decdicated to
              *Asy khaleel*

8⃣
  
    Inna gama wanke wanken na nufi daki domin na dan kwanta sbd yadda nakejin jikina...inna kwanciya bacci ya daukeni..cikin bacci naji anna kiran sunana firgigit na mike na fita ganin umma a tsaye.

           "na am umma gani!watoh bacci kike yi ko?kinma kuwa gama wankin?eh nagama...toh maza a hura wuta a dora min girki jellof din shinkafa da wake nakeso...kuma saurayin maryam zezo salan yace abincin be masa ba zaki gane dani...
 

     gyda mata kai nayi ta nufi ciki na nufin gaban murhu na dora abinci...

     abincin nayi iya qoqarina dandana gamana dandana yayi balaifi .hk na kwashe abincinnasa akula..

    maryam da umma kuwa sundage sunata gyare gyare afeshe nan afeshe nan kamar sarki zezo..

          innazaune bakin kofar dakinmu maryam ta nufo ni..

     "ya kingama abincin?eh nagama nakai palo!toh maza atashi ashige cikin daki salan kumaki fitoh ba tare da na nemeki ba...

     mikewa nayi cikinsanyin jiki dama na gaji dakina nufa nagyarawa mama kwanciya nima na kwanta a gefenta.

     wata motace camry tafaka kifar gidanmu samari ne gusa biyu suka fitoh cikib qananankaya da kagansu kaga enbariki...maryamce ta musu iso sukashigo se haustine fuska sukeyi...

    palo suka shiga sukazauna akan kuje umma tashigo suka gaisa ba laifi..abinci aka zuba musu suka fara ci...daya ne ya fara mgn

    "swthrt wayayi abincinan yayi dadi...kai abokina karigani mgn...

     murmushi maryam tayi...hm watoh santi kakeyi ko?harna zata ai girkin beyi ba...ah dear yayi dole mubada tukwici....

      murmshi tayi ya sa hamnu a aljihunsa bandir din kudi yaciro ya mika mata ..cikin rawar jiki ta karba tanata suburbudo musu godiya..se rawar jiki take tana wani karairaya...

       ahk suka gama sukafita...ihunsu na juyo ....

     "umma wlhi kudin nada yawa wai akan abincin yayi dadi nefa...tohfa dau kular abincin ki kai mata taci badan halinta ba....

      daukar kular abincin maryam tayi inna kwace ta shigota ajiye..

      "ga abinci nan inkinga dama kici....nagode maryam.

      fita tayi hade dayin tsaki ...saukowa nayi naja kular abincin inna cikin ci naji alamun mama ta tashi na mike zuwa gareta  abincin na bata itaka taci..

*bayan waya daya*
   
          zaune nake a tsakar gida inna ma mama fifita kasancewar dik basanan nayi aikina nagama nayi girki har mun samu munci nida mama...

         kusan minti talatin banji motsin mama bama nayi mgn amma shiru...girgizata na shiga yi inna kuka amma inna shiru...

 
     inna kuka na fita se wajen baba hashim inna huci

       "fatymah!lafiya naganki hk?baba mamana!��mama bata motsi��...subhanallah muje gidan inganta..

      cikin sauri muka isa gidan gurin mama muka nufa ya dubata amma saidai mamana tarigamu gidan gaskiya..kuka nakeyi sosai inna kiran sunan mamana....baba ya riqeni yana lallashina...

      kamar daga sama najiyo salatin umma tana tafi...

    "innalilahi wa innailaihirajiun fatymah!

     dasauri na juya cikin shasheqar kuka

     karuwancin naki shina har cikin gidana fatima kuma da abokin babanki?

    cikin rashin fahimta muke kallonta��
      dasauri baba yamiqe tsaye

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
          *BAYAN WUYA*
                 ������

written by
             ➰Faty Afreen

decdicated to
      luv�� *Asykhaleel*

*Dan Allah kumin afuwa na rashin jina kwana biyu wayata tasamu matsala ne inna reply messages basa shiga*kumin afuwa plxxxx
     *most especially my swthrt* (Asy khaleel) *amin afuwa��sis*

        taku har kullun
          *Faty Afreen*

9⃣
    Dasauri baba ya miqe tsaye cike da rashin fahimtar me umma take nufi...nikaina zancenta ya bani mamaki..

      "maman maryam me kike nufi?��acewar baba hashim

    Umma cike da gadara ta amsa mgnr
         "Abinda kukeyi shi nake nufi��
     "marasa mutunci ki rasa akan wa zaki qare se dattijo abokin babanki.. Allah ya wadai da hali irin naki..mstw!!

   
     cikin fushi baba ya amsata danni nakasa cewa komai hankalina nagun mamana...

      "ke! suwaiba idan kinacin qasa ki kiyayi ta shuri..Yar uwar taki ta rasu arasa abu me kyau da ze fitoh daga bakinki kuma***

     bai karasa zancensa ba ta tsaidasa

         ""✋ehehen ya isa...ba yar uwata bace ba dangin iya bare na baba..kuma abunda zan iya cewa daya ne Allah ya jiqanta..

        ka taimaki kanka katattara komatsan kafarka kabarmin gidana tinda bakaika siyamin ba ehhe!

     girgiza kai yayi cike da takaici dan shi yana rasa me zece ma umma. juyowa yayi gareni...

      "Fatymah kiyi hkr kinji bari naje nasar da me gari da sauran abokan arziqi dan ayi abinda ya kmt akaita makwancinta..""

    ban iya cewa komai ba illah kukan da kufcemin...wucewa yazoyi ya tsaya yana kallon umma wacce se girgije2 takeyi....

    "Allah ya shiryeki suwaiba.
     "woooooo andaiji kunya munafiki kawai dama tin mallan nada rai ba abinda kakeyi se gulma...woooo������

       cike da kunya da takaici yafita ...ita kuwa tsaki tayi ta nufi inda nake zaune inna kuka...kamar zatayi mgn se kuma tayi shiru ta koma dakinta.

  *bayan wasu mintina*

   zaune nake saman tabarma mutane nata shigowa gida anna min gaisuwa kamar kurma hk nakoma zainab da shamsiya ne suka zaune kusa dani hk nan nake zaune cike da kewar mamana��

      Nayi kuka har na gaji idanuwana sunyi ja sun kumbura..dik wanda yaganni a lkxin se ya tausayamin

      

  *Bayan  wata biyu*

     Gaban murhu nake ina afam hura wuta idanuwana dik sunyi ja se yawaye nakeyi tsabar azaba...

         haka na yita girkinan inna qonewa harna gama na zuba akula na diba nawa...umma na fitowa ta fizge na hannuna ..

              "Na baki ne?ko cewa nayi ki diba?

    gydakai nayi alamun a a...
            "toh maza a wanke kwanukan da suka baci  kuma fa ga wankin maryam nan...shegiya acici kawai....wucewa tayi daki tabarni agurin inna sharar hawaye....hk ba tattara kwanukan na soma wankewa.....

   inna gamawa na soma wankin maryam daidai nan ta shigo gida....jinai andaka daka min duka abaya da saurivna mikqe...

      "se ynxu kike wankin uwar lalaci....haba maryam kina ganin abinda kikeyi yana da cewa agirme na girmeki banda hkma ni yar uwarkice kike min wanan abun

cikin shashsheqar kuka nake mgnr innayi inna goge hawaye

      "toh wlhi na fara gajiya da iskancin nan da akekim agidanan kamar ba gidan ubana ba....����

        inna cikinmgn naji an daukeni da mari inna juyawa naga umma atsaye

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
          *BAYAN WUYA*
                 ������

written by
             ➰Faty Afreen

decdicated to
             *Asy khaleel*

��
   "watoh ke wuyanki yayi kauri ko?toh tinda kin girma ki fita ki barmin gidana na sallameki...

         "umma dan Allah kiyi hkr inna tafi banda gurin zuwa��....ai naga bakiyi tinanin wannan ba kafin ki fara rashin kunya na...toh inna daidai dake...

      inbazaki fita ba to ki rage tswanki(kneel down)ki juya bayan ki maryam ta miki bulala goma...

      "goma��"  
     nafada cike da mamaki....dan allah umma kiyi hkr karki min hk...

       maryam kuwa murna fal zuciyarta����tana ta faman dariya

     umma ta cigaba da fadin

      "kokiyi ko ki fita kina bata min lokaci...

    inna kuka me cin rai na rage tswona maryam da gudu ta nufi cikin palo na dauko wayar wuyata..tana dariyar mugunta...
 

     zugamin daya tayi abayana umma tana qirgawa

     1****2****3****4

miqewa nayi inna sosa baya na sbd zafi..

     "umma dan Allah kimin rai wlhi da zafi..

     hhhh��maza koma ki rage tsawonki...

   umma gsky inna qurga biyu zamu sako daga farko.. acewar maryam

      hkn za ayi 'yar mama..

     ba yadda na iya hk na koma inna kuka amma sanda aka cikamin sauran shidan...

        agurin suka tafi suka barni  daga can maryam take fadin

     "kuma ki wanke kayanan ...nwaccam doguwar rigar ita zansa ki tabbatar da kinwanketa ta bushe ki goge min ita zansa anjima...

      shigewata tayi daki abinta....

    hkna miqe nayi wankin na shanya...diban ruwa na fitayi kafin su bushe...

       tage nake innashatar kwalla dan har ynxu bayana zafi yakemin...

      Tafiya nakeyi wata mota tazo ta wuce can daga gabana ta faka wani dan dattijo ne ya faka...fitowa yayi ya tsaya cikin motarsa...

     "Baiwar Allah ji mana dan Allah ki saurareni...

      Tafiya nakeyi kamar banjizan censa ba...biyoni ya kumayi

      "Fatymah ki saurareni mana...

     cik na tsaya na jiya na kallesa da idanuna dacskayi ja tsabar kuka ga bacci innaji...

       "ya akai kasansunana?
     haba fatymah mesan abinka ya fika dabara dan hk kiyi hkr bani kadan daga lokaci n ki...fadi me ya kawoka innaji...

       "haba fatymah muje daga ciki mana...daga ciki inna?�� motata....toh bazani ba inzaka fafa kafada kana batamin lkci innada abinyi...

      "shknan fatymah...agsky tin randa na ganki na kamu da sanki...nayi bincike kuma na gane kina shan wuya agidanku...fatymah ki aureni zan taimakamiki

       "kaga ba ruwanka da harkar gidanmu ka kyaleni ...ko kunya bakaji ..ahaife ka kusan haifata ka ce kanasona...toh bana sanka gwara ka kyaleni....

        wucewa nayi na tafi yanata kiran sunana amma ban juyo ba...

   
*washe gari*
      zaune nake inna tsintar shinkafa umma da maryam suna palo suna kallo..da gudu wani yaro yashigo har ya nufi hanyar palo nakirasa yadawo

     "mekakeso?wani mutun ne awaje yace fatymah tazo....

     gabanane yafadi sosai ...dasauri nace masa yaje yace tana zuwa...ajiye shinkafr nayi nadauko hijabina nasa na fita..inna zuwa naga mutumin jiya atsaye...

      "lafiya meya kawoka gidanmu?haba fatymah ko gaisawa baza ki tsaya muyi ba...kaga kabar kofar gidanan tinkan kajamin katafi dan Allah ..toh shknan jirani inna zuwa acewar sa..

    yana tafiya bayan mota nashigewata gida...daki na nufa kai tsaye...can na juyo muryar maryam atsakar gida..

      "umma zoki gani .wai menene maryam.. umma ynxu aka shigo da kayannan wai abawa fatymah...

    dasauri umma ta zaro idanu dan yadda taga kayan dayawa aleda....inna leqowa nagansu gabana yafadin..salati kawai nakeyi....kwashevkayan sukayi suka nufi pako dasu suka zazzagesu kaf akasa....
dan ganin meye aciki

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
          *BAYAN WUYA*
                 ������

written by
             ➰Faty Afreen

decdicated to
            *Asy khaleel*

1⃣1⃣
    suna zazzage kayan bandir din kudi ya fado hade dasu amtamfofi da less da shadda..kallon junan sukayi hade da riqe baki...

     "Umma arziqi har gida yazomana��...kedai bari yarnan...
   
         kayan suka fara dubawa maryam kuwa se fiffita takeyi da kudin tana murmushi...

     "Umma wlhi wannan mutu mindani ya dace bada fatymah ba....bari kawai maryam nima tinanin danakeyi kenan��...
    toh umma ya kike ganin za ayi?kinga maryam jeki kiramin fatymah tukunna..nasan inda zanma tufkar hanci...
 

     miqewa maryam tayi ta fita dakin ta bude ta shiga har na tsorata sosai...

    "kizo ai umma na nemanki...

      ficewa tayi nabi kofar da kallo ..can namiqe ya nufi palon nima inna zuwa naga umma zaune dirshen gaban kayan...

       "Fatymah!! na am umma wlhi basanshi nakeyi ba...banma sanshi ba��

     maryam na daga gefe wacce dagani taji dadin kalaman da na fada��

       "to ki kwantar da hankalinki ba abinda san miki ..kawai kisan yadda zakiyi mutuminan yaso maryam kingane ko?

     juyawa nayi na kalle maryam wacce taketa  murmushi...abinmamaki koganin mutumin bata tabayi ba...juyawa nayi nakalle umma nagyada mata kai...

     "yauwa madallah hungo wannan!

    wurgomin dubu daya tayi...na mata godiya na fice innata kallon maryam...


     washe gari maryam ba inda taje har mkrnt tinda wuri tayi kwalliya ta zauna saman kujera tanata danna wayar....nikuwa aikina nakeyi amma inna kalleta se taban dariya..����

      misalin karfe uku...inna cikin shara muka ji dirin mota akofar gida ahankali na juya na na kalle maryam wacce har kusan faduwa tayiwajen miqewa tana ihu.


       "umma kifitoh gashinan yaxo umma!!

    dasauri umma ta fitoh daga daki kamar wacce aka hankado.

     gani yaakai?��umma yazo ne shine awaje...tana gama fadan hk waniya yato yashigo..

    "kai lfy?acewar umma wani alh. ne yace wai fatymah tazo toh .toh toh jeka ga tannan zuwa..

   daki maryam ta nufa ta dauko madubi tahaushafe shafe shafe...nikam inna daga gefe sedai nakoma yar kalli��

     ke! fatymah taso ku tafi..dariyar me kikeyi?��  bkm umma kawai inna taya maryam murnar samun muji me kudi ne��

       hhh kedai bari kawai fatymah ai maryam tayi kamu��

      maryam ma tana ta washe baki...

    "ummata tasi mu tafi kar ya gaji ya tafi....

    inna jin hkna miqe nadauka hijabina tanata nakwarkwasa ahk muka fita inna niyeda ita abaya...alh. kuwayana ganin mu ya washare bakin sa.

  muna zuwa muka gaishesa ....maryam se murmushi take zubawa...kamar daga sama se cewa yai

    "maryam tare dake aka fitoh?

     kallon mamaki suka masa dikkansu..sharewa mikayi nafara mgn

      "alh. dama innason fadama abu ne...
    toh inna jinki fatymah fadi��

������baby Afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
         *BAYAN WUYA*
                ������

written by
             ➰Faty Afreen

decdicated to
        *Asy khaleel*

1⃣2⃣
    "Alh.daman innaso nafada manevkayi hkr dani san gsky syyu bata gabana ynxu...amma ga yatmr uwata nan gareka...dan Allah ...

   juyawa yayi ya kalle maryam kafin ya kalle ni..

  "shknan bkm fatymah ngd da irin karamcin da kukamin insha Allah zanso maryam...

   nanfa murna agun maryam kaman anbiya mata makkah...
    ciki na tafi na barsu agurin..

bayan wata daya
    syyy tsakanin alh. da maryam ba laifi dan hk ansa ranar aurensu wata daya..

    karban kudi suke agurin Alh.sunata shirye shiryen biki nidai nawa ��..
     wahalar aikin gidanan ni nake shanta kullun...gajiya tasa dik na koma wani iri kamar me ciwo.hk naketa hkr dan ko na tafi bani da inda zanje...

     Zaune nake tsakar gida inna tsince shinkafa...maryam ta fitoh...daro biyar ta wurgomin.

      "hungo ki siyo kifi kisa a girkin kuma kiyi sauri dan nafara jin yinwa....toh
  
     na amsa dashi na miqe  naaa jijabina nafita...

      wajen me kifina nufadan sanda na tsallaka titi...na dari biyar din na siya na juyona taho...

     shiga titin nayi ban ankara cewar akwai motar dake zuwa ba...

    tindaga lkcin bansan inda nake base farkawa nayi na ganni kwance a asibiti..

    miqewa xaune nayi inna qoqarin sauka daga kan gadon...wani kyakyawan saurayine yashigo dakin..��cikin kananan kaya ya daura wata farar riga akai...sake baki nayi inna kallonsa

      "Baiwar Allah sannu ya jikin naki?dasauqi��..inna nake nan?kiyi hkr kinzo tsallaka tiniti nena bigeki bansani ba...��waiyyo na shiga uku..kifin maryam��...

   shi kansa sanda na basa dariya...

     "kiyihkr kinutsu..tin dana dauko ki kike kiran sunan kifin maryam...nasiya miki wani yannan na ajiye miki...

     kunya naji nayi shiru nasa kaina a kasa inna wasada yatsuna...

    "Toh ni dai sunana Auwal amma anfikirana da dr.
     kekuma fa?

    dagowa nayi nakallesa na komar rakaina qasa dan jinai yana min kwajini...

    """"Sunana fatymah....fatymah ya naganki hk?dik gajiya a tare dake .leda uku na ruwa kika sha

    dasauri na juyo na kallesa.

     "Ehmana ynxu hk da za amiki qari ma kiba buqata...kifadamin ko kadanne daga tarihinki...

    hawaye naji na zubaa idona..hknanna tsinci kaina da fara basa lbrn rayuwata har izuwa yau...ya tausayamin sosai..na roqesa daya kaini gida.

    fita mukayi muka shiga mota driver na tuqamu.se alokacin na qara ganin kyan asibtin babbane sosai...

    wani shago mukav fara tsayawa inda ake saida waya..zaba yace nayi..yar qaramar baby nokia na dauko sbd gudun kar umma  ta kamani...

     har qofar gida ya kaini..nazo sauka naji kafata nazafi dan na bugu a kafa ...kamani yayi yataimakamin mukashiga ciki...

       umma da maryam na zaune sun zuba ubanta gumi.muna shiga suka miqe dasauri tare da sakin baki....maryam kam hankalinta na gun dr.

   zaunar dani yayi gefe daya ahnkli..sukuwa se binmu suke da ido sun kasa mgn....gaishe da umma yayi...cike da mamaki kuma ta amsa tare da masa murmushi tana basa gurin zama...maryam kan inna ankare da ita mutuwar tsaye tayi tana kallonsa...sanda umma ta bigeta kafin ta fara sosa kai tana fadin

     "fatymah inna kikajene nayi kewarli tinsazu daga siyo kifi?sanda naxe kibari na siyo amma kikaqi��

   sake baki nayi inna kallon maryam umma kuwa ruwa takawowa dr.

��readers kunji fa kodai shima din ta kyasa ne?

for comment
    08130794468
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
         *BAYAN WUYA*
                ������

written by
            ➰Faty Afreen

dedicated to
           *Asy khaleel*

1⃣3⃣
  
   "Umma dan Allah kiyi hkr na bige fatymah ne dazu bansani ba but na rigana bata magani..
   acewar dr.

   murmushi umma tayi   
     "Allah sarki bkm danan mungode me sunanka?��

"sunana  Auwal amma anfi kirana da dr.

   "ayya mungode.

   miqewa yayi ya dauko kudi masu yawa ya rababiyu yaba umma rabi ya ba maryam rabi....kudin ya kuma fiddowa ya miqamin amma naqi karba dan dawainiyar zatai yawa...nasan middin na karba tohkwacewa umma satayi...

   "Dannan kawo kudin in ajiye mata
   acewar umma..

murmushi yayiya miqama umma kudin gdiya suka dinga masakafin yamana sallama ya tafi...

     kotakainaba su bi basuka fara lissafin abinda zasu siya bama kaman umma..

    maryam da ta tsaya tanata kallon qofa tana murmushi kamar wawuya...

     murmushi nayi namiqe inna dingishi ahk nayi girkin abincin..

          daurin maryam kam yau saura kwana hudu tindaga yau suka fara programes dinsu...aiki nakesha sosai dan innakwanta bacci da qyar nake tashi....

   FULANI day suka faryi kafin akayi kamu akayi dinner se frndx day...

    ranar asabar aka daura aure aka kai amarya dakinta.

     inna zaune umma tashigo tana kuka...
   dasauri na nufota

    "umma meya faru?
Wlhi Allah ya isa tsakanina da Alh.ashe matansa uku maryam ce tahudu yaransa goma��

������mata uku!!shknan umma Allah yayi shine mijinta...ke banza ce dallah matsaki bani wuri...
  Tafiya nayi na nudi daki inna musu dariya...san kudi ne yaja musu kuma inna kaifin me mata indai nagari ne ai shknan....

     daki naje na kwanta kayana inna jinsu annata rarrashinta amma banda zagi baabinda takewa alh. tana kuka.


    Maryam amarya tana can tanata kuka alh. ya shigo dakin dauke da leda ahanunsa...

       "kewai kukan me kikeyi?haba alh. meyasa baka fadamin kanada mata ba..kumama har ukun..yawancin yaranka dik tsaraku nanefa����

   Haba maryam *motar kwadayi* (sunan wani littafin rash kardam) kika hau fa..toh mezesa kiyi kuka...amarya bakya laifi��

   kuka ta cigaba dayi sosai aranta tana fadin dama acetabar fatymah ta auresa.kokuma tace batasansa se ta aure dr.����

*washe gari*

      dasafe na tashi innazaune na lalubo wayarda dr. ya siyamin misd cals na gani dayawa dan tin daya bani wayar banduba ya taje basasata cikin akwatina..

*DR.AUWAL*
  
      Alh.ibrahmin yusufshine mahaifin dr.auwal...mahaifinsa yakasance hamshaqin me kudi ne na qin qari yana da kanwa tsarar maryam me suna meerah...

     sosai dr. yakeson yar kanwarsa meerah hk zalika iyayensu naji dasu ....

    dr.auwal ya gama krtunsa cikakken likitane wanda mahaifinsa ya bude masa babban asibiti wanda suka naming da *meerah general hospital*

     Cigaban lbr

     dr. ne zaune a dinning yana cin ambkfst dinsa se kallon wayarsa yajeyi..

    "mumyce tanufo inda yake tana masa mgn amma sam bayajin me take fada...tabasa tai ta baya tsorace ya juyo

   "mumy harkin shigo ne?�� eh dr. tibanin me kajeyi kwana biyu naga  dik kazamawani iri ..bkm mumy..fadamin son am yuhr mum...

    sosa qeya dr.yayi alamun kunya..

      "mum dama wata yarinyace na taba kadewa amota naji tausayinta sosai datata bani lbrnta.....

   nanfa dr. yaba mumy lbrn..nuta kanta ta tausawa fatymah...

    "Toh mimy damuwar shine innata kiran wayr dana siya mata bata dauka ba...kardai sun kwace wayar....

   addu a zaka tayata dashi son ba yadda zakayi da lamarin..

    hknan ya cigaba da cin abincinsa..

    maryam ce zaune saman gadonta tayi ta gumi alhya shigo cikin shirinsa na fita...

     "Toh amarya ni zan tafi...wlhialh. baabinda zancema se Allah ya isa...

   wanka mata mari yayi yana nunata da hannum
  ke yaishe kihaknan tinjiya kike haukanki ban tankakiba....kishiga taitayinki...

    kukata dingayi yayi ficewarsa yabar dakin

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
          *BAYAN WUYA*
                 ������

written by
            ➰Faty Afreen

dedicated to
           *Asy khaleel*


1⃣4⃣
    
      can kuwa dr. yana gama cin abincin sa ya yiwa mumy sallama ya fita abinsa...

       Zaune yake a office dinsa yana duba wasu papers abokinaa ya kwankwasa qofa ya basa umaranin shigowa...

    sallama yayi dr. ya amsa kafin ya samu guri ya zauna...

            "dr. ya dai aiki sunma yawa ne?eh wlhi  salim ni kaina narasa gane kaina....kuma fawai nan gaba har so nake nagama naje gidan su fatymah....ih har ynxu bata kira ba? wlhi kuwa...innaso inje induba inji ko tana lfy...

     ����anya abokina nafara zarginka fa....dame?�� .....da syyy mana...��kajika kaima kasan banda lkcinta....itawa?�� syyyr mana...

   dariya salim ya soma ma abokin nasa
  

********************

     Ni kam inna can na gama aikina....saki na koma na janyovwayar na kuma ganin misd cal din wanan numbern...

    gurin kira na dana....wayar ta soma rnging

    wayar dr. ce ta soma ringing dauko wayar yayi sunan fatymah ya ganiya baiyana a screen din da sauri ys miqe tsaye tare da fadin..

      "salim fatymah ce ta kira��...
      hellow!

     hellow!dawa nake mgn...

    fatymah dr. ne...oh!dama kaine,kayi hkr wayar na ajiyeta ne shiyasa...

    bkm fatymah ya jikin naki?na warware ynzu kan...Toh Allah yaqara miki lfy...ameen

   sallama mukayi na msida wayar na ajiye domin dora abinci....

   murmushi kawai dr. yakeyi yana kallon wayar salim kuwa yanata driya ga mamaki ya cika sa..

****************-

    Maryam kuwa zaune take kangado abin duniya ya isheta..

      turo qofa taga anyi ta maida kallonta ga qofar wasu enmata ne
guda biyu....zama sukayi a gefenta suka sata a tsakiya...

      "Sannun ko da zuwa gidanmu....innace babanmu kika aura ko?

    Toh kisa arankikinzo gidan qunci da wahala����....
  
      miqewa sukayi sukafitavsuna dariya��....

   Yau dr. da wuri ya gama aikinsa uaje gida cike da farinciki....

      zama yayi akan kujera kasan cewar ba kowa a palon....mumy ce tasauko ta nufosamm

     "Son ya akayine?Mum dazunan fatymah takirani ...haba dai?dgsk mumy kuma tace lau take....

     kallon dan nata takeyi fuskarta cike da farinciki...meerah ce ta mufa da gudu....

     "ma handsome bro is in luv nakusa na samu aunt...

    kusa da my taje ta zauna shikuma ya miqe yana fadin...

     "i dnt hv tym for dat so never mind��

    daki ya wuce ya nufa mumy ta kslle meerah...
     "we hv to knw woe is she�� 
  hkne daughter zamu nemo ya��

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
         *BAYAN WUYA*
                ������

written by
             ➰Faty Afreen

dedicated to
          *Asy khaleel*


1⃣5⃣

     "kinga tashi ki leqa dakin inya shiga wanka kisan ta yadda zakiyi ki ki kwafo mana numbern....toh ai mumy ban sanme ya sa mata ba...ki duba recieved cals mana...

    miqewa meerah tayi ta nufi dakinsa ahankli ta  takebudewa ta leqa taga bayanan ahankali ta shiga tabar qofar bude dan kar tayi qara...daukar wayar tayi taga ansa pattern daqyar ta iya bude pattern din...

      gurin cals ta nufaaikuwa taga sunan fatymah akira na uku..da sauri ta kwafa number...tana gamawa ya fitoh bama tanasan yafitoh ba...acewar ta zata shiga gallary dinsa ko zataga hotonta

    "mekike min awaya?�� jefar da wayar tayi akan gado ta fita da gudu tana haki ta warasa gun mumy...

      meerah ya akayi?kawai nagama kwafan numbern ne fa shine nashiga dubo hotuna kawai ya kamani....

     kema dai akwai shirma da dakika gama kwafar numbern seki fitoh kayan ki...ai ynxu seki jira fitowarsa da ansar da zaki basa....

    murmushi meerah tayi tayi save din numbern da my anty...

   toh umma yazamuyi da numbern?kiranta zakiyi kuzama kawaye seki dubo ma ita....innaso naga surukata am eager...but kar ki yarsa yasani dan yace ba sonta yake ba...

    dariya meerah tayi
     indai yayane ai zefada

""  Mezan fada?
      acewar dr.

��waiyyo yayana inna zakaje kyi kyau hk?��ke kik maidani tsaranki ko?mema kike min a wayata dazu? kaga wani app nagani awayar fa shine na jeturawa....oh ho app din a gallary yake ko?kai yaya kacika tmby wlhi kamar tsohon lawyer
   
     da gudi meerah ta nufi dakinta mumy kuwa sewa yayannata dariya take...nan dr.yamata sallamaya fita...


    Wanki na gamayi kafin ...nadau bokita dan debo ruwa kasan cewar gidan ruwa ya qare....

     inna fita na tsaya turus cike da mamaki ganin dr. tsaye a jikin motarsa....

     "dr. juyowa yayi yana kallona yana murmushi...

     fatymah dama zuwa nayi na dubaki ya jikin naki?naji sauki dr.nagode sosai wlhi.....

      har wajan diban ruwan ya rakata shamsiya da zainab sukadinga zolayata hararsu kawai nake inna dariya...

     muna dawowa mukayi sallama kudiya bani amma fir naqi karba  dan nasan bani zan moresu ba hk ya hkra ya tafi abinsa....inna shiga naga umma saman tabarma se qirga kudi takeyi ....

      "hamshaqiya se ynxu kikagavdamar dawowa?ko so kike ni indora miki girkin?kiyi hkr umma ynxu zan dora....

Bayan kwana uku
    maryan ce zaune tsakar gida tana cin uban wanki ...yitake tana kuka....wata matashiyar mata ce ta nufota...

      "maryam qaurin meke ji?indomin asma"u ta ba*****

      kan taqarasa zancenta maryamta miqe da gudu har tana tintibe ta nufi kitchen....indimie din ta qone ta kama sosai...yarfe hannu tashigayi tana kuka tana ambaton sunan umma .....

     daddare alh. yadawo dakin maryam ya nufa tayi tagumi
       tabataa yayi da hanunsa

      "ke maryam me ya sameki?
    ��alh. gsky nagaji da zaman gidanka banda qunci davwahala baabindanke sha anan gidan wlhi gwaravka sakeni in koma gidanmu...mugu kawai azzalimi.....

 
     batasan saddavalh. ya dauketa da mari ba...ranarta daku kamar ganga baki dik ya kumbura tin da ta kwanta ko motsi ta kasa yi na kirki


     washe gari da wuri umma ta shirya inna cikin shara ta kirani....

     umma gani....toh nizanje in dubo maryam dan hk kiyi hankali yauwa...


     fita umma tayita nape ta tara ta fada masa inda ze kaita ...har qifar gidan ya ajiyeta...tashiga emmata gidan ban da hara da dariya ba abinda suke mata cikin sanyin jiki ta qarasa dakin...maryam ta gani kwance baki dik ya kumbura��

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: [Thursday,6 october 2016; 11:57am] :Baby Afreen✍����
������
         *BAYAN WUYA*
               ������

written by
             ➰Faty Afreen

dedicated to
          *Asy khaleel*

1⃣6⃣
 
   Maryam me zan gani hk?meya sameki?

    kuka kawai maryam ta fari tariqe umma

    "Umma nagaki wlhi nizan biki bazan iya zama anan bazasu kasheni

    maryam na rufe bakinta alh. ya shigo wani wawan kallo umma ta watsa mai...

   "Inna wuni umma sannu da zuwa...dallah mallan rufamin baki jibi yadda kamayar min da 'yata kamar mara gata?tohyau dinan sena tafi da ita gida banga meze hana ba....

    "kinga umma kike kowa kike da suna ....maza ki fitamin a gida kokuma insa yarana maza su fitanmin dake ynxunan

    "Ni kake fadawa hk?ki fita nace miki tinda dai har ynxu matata  tacecita toh ba indazata inkinga ta fita toh ba igiyar aure tsakanina da ita kuma itama ranar na zuwa...

    "Kuka umma tasomayitana roqonsa ita maryam din hk amma inna...sanda yasa akai waje da ita addadafe ta isa gida....

    tana shigowa nayo kanta cikin sauri ...
    "Umma meya faru?fatymah maryam maryam wahala takesha wannanmutun azzalimi ne Allah seya saka mata...

    tausayi dikka suka bani...amma susuka jawa kansu tinda kwadayin su ne yaja musu ba komai ba....

***************
   Cn gidan su dr. kuwa shirye shirye sukeyi cousin broder dinsu ze dawo gidan da zama tsaran dr. ne dan shima likita ne dan hk zasuna aiki tare da dr.

     sunansa dr.hydar shiryeshire suka masasosai suna murnar tarbansa....

     karfe 2:00pm ya sauka agidan waje suka fitoh gaba dayansu amma bansa dady sbd yayi tafiya
dr. kuwa qinfita yayi sbd yana fike da dokin ganin abokin nasa....

    sun tarbesa sosai dan hk dakin daya sauka na kusa da dakin dr. bayan yawatsa ruwa suka fitoh suka yi lauch tare...

      ya dr.  in mungama zaka kaini inga asibitin namu? eh bkm
    haba dai ko hutawa bakayi ba?acewar mumy ....

     murmushi hydar yayi bkm mum ai na huta....

    meerah ce tayi carab ta karbesa tana kallon dr.

    ya hydar daganan ya kaika gun anty fatymah....

    wacece fatymah acewar hydar...laa ai budurwar yaya ce

   hydar juyowa yayi ya kalle dr.

   "ya man dgsk ne?

    :"dallah shareta da innada budurwa ai zaka sani shirmen meerah ne....kuma ma ke waya ce miki budurwata ce?

    "Kaiii yayah kafada mana gsky....kajimin wannan yarinyar fa me zanyi da ita?lallai ma yayanan....

    kunga ku qyalemin son tinda baya so ai ba adole ko?acewar mumy....dariya sukayi dikkansu ....meerah na kallonsa tana dariya

     "Wai ke yarinyarnan meyake damunki ne?

***********
     Zaune nake bayan gama aikina inna buga game a waya....wayarta soma ringing

   sabuwar number nagani na dauka...
nai shiru dan jin waye

  "hello dan Allah fatymah  ce?eh dawa nake mgn?sunana meerah ni qanwar Auwal ce watoh dr.
    "oh sannu meerah inji dai kina lfy ko? lfy lau dama dan Allah sonake anjima kishirya zansmzo na daukeki kizo ki gaida mumy....

    shiru nayi na en mintina inna tinanin mezesa inje ingaida mumynsu?

   "ya kikayi shiru fatymah?bkm meerah zan shirya amma gsky sedai gobe....toh bkm anty fatymah Allah ya kaimu goben....ameen

    godiya nayi nasoma tinanin taya zansamu na fita?
    miqewa nayi naje na duba abincin dana dora...

   Umma kam ynxu tin randa tadawo daga gidan maryam ta zama wata irivfadanan da zaginan da duka a kwana biyu nan nasamu sauqinshi....sedai tazauna tayi ta gumi tana hawaye..

*******
      Aranar dady ya dawo daga tafiya shima dan hk yayi murnar gani dan nasa shima wato hydar.....mota iri daya data dr. dady ya bama hydar .....kasan cewar kansu daya basa nuna banbanci a tsakaninsu hkn na birge iyayen nasu...

     washe gari da wuri na gama aiki na nayi wanka....kaya na na dauko riga da skrt nasa kafin nasa hijab dina hoda kawai nashafa se lipgls dan  ban da kayan kwalliyar....

  
kwatan cen gidan mu nama meerah tazo ta daukeni ...gidansu muka nufa direct...gidan ya hadu sosai.....ciki muka shiga meerah ta barni a apalo akan zata kira mumy....zaune nake dik na ta kura....

    hknan naji kamar anna kallona juyawar dazanyi naga wani saurayi tsaye yana kallona....meerah ce ta shigo

      "ah ya hydar har kun dawo ne?eh wlhi inna dr.? yana waje waya yakeyi ne..

    hknan naji gabama ya fadi dan ban fadawa dr. meerah zata kawoninan ba kasan cewar tin jiya rabon mu da waya...

    "meerah wacece wannan?oh fatymah ce...
   "fatymah fatymah����oh zancen mu na jiya ko? eh ittace....

   gaishesa nayi ya amsa yana murmushi...

    "bari na je na kawo mata abinda zata ci....acewar meerah

    barinmu tayi da hydar agurn wandacya zubamin ido

    "fatymah ba kya mgn  ne?

     murmushi nayi inna wasa da yatsuna....

    daidai nan dr. yashigo ya tsaya kallona cike  mamaki ya tsaya kallona banmasan ya shigo ba se jinai hydar ya

    ah dr.har ka shigo juyowa nayi na kallesa fuskarnan ba annuri..

    bece da hydar komai ba ya nufi inda meerah take yajata suka koma kitchen dinn...

    "meerah meye hk?nacemiki ba son yarinyarnan naje bameyasa zakije ki daukota?amma yaya **
    come on shut yuhr mouth up..

      har palo anna jiyo xancen da sukeyi dadidai ummata fitoh ita ma taji yosu ta nufi kitchen din.....

      fita nayi nabar palon da gudu cike da takaici ....ba abinda yafi wonamin rai azancensa daya "wat am i going to do wit dis rubbish"

   inna fita hydar ya biyo ni yana kiran sunana amma inna fita nai abuna inna sharar hawaye mota hydar ya hau ya biyoni da qyar yasamu nahau motar har qofar gida ya akaini ...na masa godiya na shiga...nya jima aqofar hidan kafin ya tada motarsa yataf


������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
         *BAYAN WUYA*
                 ������

written by
             ➰Faty Afreen

dedicated to
               *Asy khaleel*

    *wishing yuh apie birthday on october 7th swt asy khaleel*

1⃣7⃣
 
    inna shiga gida na tarar da umma zaune ta kifa uban ta gumi

     "Daga wanne gan talin kika dawo?
     tsayawa nayi nai shiru inna wasa da yatsun hannu na
     "Umma damaaa**
   kinga dallah wuce ki bani guri karki qaramin wani ciwon kan...

     simi2 na shige daki inna godiya ga Allah dayasa bata tisiyeni sena fadamat daga inda nake ba...
      cire kayan jikina na somayi dan naga gidan yayi datti zan share..

     zancen dr. neya fadomin arai
   """meerah meye hk?meerah meye hk?nace miki bason yarinyarnan nake ba meyasa zakije ki daukota?nace miki bason yarinyarnan nake ba meyasa zakije ki daukota?!!!!

      dafe kaina nayi cike da takaici dik laifi nane dana yarda naje...hm
   mikewa nayi na fita nadau tsintsiya na soma shara

     **********
      hydar na isa gida ya tarar da meerah zaune ta dafe kanta dr.na zaune ..umma kuwa fada takewa dr. ta inda take shiga banan take fita gaba daya ranta a bacene..

      "dr. in ban manta ba kai da kanka ka bani lbrn halin datake ciki agidansu ko?i taught zaka taimaka wajen debe mata kewa...yuh dnt hv to say all dis tannan..

      nina aika tazo ba ita tazo yin kanta ba...nd see wat yuh hv done she jst left..

    shikuma docter ba abinda ke bata masa rai shine meyasa fatymah bata fada masa zatazo gidansy ba..kuma after all shi bece santa yakeyi ba.

       dakyar hydar da meerah suka samu mumy ta sauko ...dakinta ta ta wuce direct...

     meerah bata ce da yayanta komai ba ta miqe tabi bayan mumy..hydar ne ya matso kusa da dr. da zummar masa mgn...amma a zabure dr. ya miqe ya fice wani irin haushin hydar yakeji wanda besan dalilinsa ba...

       meerah ce ta dauko maganin ciwon kai tabawa mumy..

     "meerah na am mumy....kije ki bata hkr kinji...amma mumy zata yarda tamin mgn kuwa..daughter ki gwada zata hkr insha Allah...toh mumy gobe zanje insha Allah ynxu dai ki huta bar na je nadan watsa ruwa...

     amsawa mumy tayi da toh...meerah ta miqe ta fita tare da ja mata qofar....

      daidai qofar gidanmu dr. yacfaka motarshi shi be fitoh ba shi be tafi ba....nikuma nagama shara na hada sauran kwarorin kwanukan da akaci abinci dasu na wanke...umma ta soma kirana
     "fatymah zokije ki siyomin maganin ciwon kai...
    karban kudin nayi nadau hijab dinan..ynxu umma ba abinda ke damunta se halin sa maryam ke ciki...

    (duniya kenan a sanda take ban wahala bata tina da itama 'ya mace ce agabanta ba...gashi tin ynxu tafara gani akan nara..Allah ya qara shirya mu)

     fita nayi domin siyo mata mganin ga mamakina naga motar dr. yana hangoni ya bude marfin motar ya fitoh...

  araina inna mamakinsa
   "watoh beji kunyar abinda yayi danaje gisansu ba yatako har qofar gidan mu lallai ma��

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
         *BAYAN WUYA*
                 ������

written by
             ➰Faty Afreen

dedicated to
             *Asy khaleel*


1⃣8⃣
      tafiya ta somayi na nufi inda yake...ya bude baki alamun zeyi mgn narigasa yi

     "meya kawoka qofar gidanmu?fatymah ki tsaya ki***
    kaga ya isa hk kayi hkr ka kyaleni naji da abinda ke damuna...

    wucewa nayi nabarshi agun tsaye cike da takaici buga motarsa afusace yabude motarsa ya shiga....

**********
     washe gari meerah ta shirya ta nufi gidanmu...
     "mumy nagama bari naje na dubata..toh daughter adawo lfy...
    fitowa maryam tayi daidai nan motar ya hydar ya shigo tsayawa tayi tana murmushi pakawa yayi ya fitoh maryam ta nufi inda yake...

     "ya hydar harka dawo?wlhi kuwa inna suwa hk? kaga gidansu fatymah zani kaga mumy tace naje na ba fatymah hkr...gsky yakam ya kamata...toh zomuje nakaiki mana...kasan gidanne?ehmana ranar ninakaita gida ai..
     toh shknan muje...

  zagayawa ta hau motar shima ya koma ya soma driving

****
   zaune nake inna takadan garin tuwo
   Umma ta fitoh daga dakinta cikin shirinta nafita..

     "ke zanje gidan maryam in duba maryam indawo..saura karki gama abubuwan dana saki....inna dawo kiga ikon Allah
     "sekin dawo.

     fitar ta tayi fuskar ba alamun fara a....

    tafiyarta keda wuya naji dirin mota a qofar gidanmu na basar dan banyi tinanin dr. xekuma dawowa ba....tanka dannakeyi amma har fuskata sanda yasamu garin��

      kamar daga sama na jiyo sallama dagowa nayi inna goge goshi gashi inna qara shafa garin afuskata...
    meerah nagani tare da hydar suna shigowa..mikewa nayi cike da mamaki na dauko tabarma na shinfida musu...

     "Sannunku da zuwa ga guri kuzauna��....murmushi naga dikkansu nayi...na tsaya inna kallonsu...

      "meerah meya faru?bkm��
     hydar ne ya matso kusa dani tare da ciro handki daga aljihunsa ...ya fara gogemin fuskata yana murmushi...

      "kai yaya hydar kar dai awa dr. snatching fa?��snatching din me?aishiyace bayaso ko?inkuma ni nace inna so fa?dasauri nadawo na kallesa muka hada ido dashi....

   (ana wata ga wata)

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
          *BAYAN WUYA*
                 ������

written by
             ➰Faty Afreen

dedicated to
          *Asy khaleel*

*plx fans am i need of prayers muna expctng admsn dis wk..kutayani addu a Allah yasa innada rabo*ameen

1⃣9⃣

    "kaga ya hydar muzauna muyi mgn banason irin hk agabana zakace kanason wata?kaidayakamata kabani as suprise ka kawo min ita...hh toh ai gatanan....

     murmushi nikam nayi suka zauna naje na kawo musu ruwa suka sha..meerah ta soma mgn

    "fatymah dan Allah kiyi hkr da abinda ya faru ranar....bkm meerah komai ya wuce ...

    hydar ya qara da...kinsa dr. din ne se ahankali dan ra ayine ga miskilanci...
   meerah ta amsa da "aikuwa amma kiyi hkr umma ma ma tace innazo na baki kuyi mgn.. 

     murmushi kawai nayi na kasa sakewa sbd hydae daketa kallona ....
    "hellow mumy gamu tarevda fatymah ...gata ...
    karbar wayar nayi ja kara a kunne
   "hlo fatymah ..naam inna wuni...lafiya lau ya mutan gidan kowa lfy
     
     mgn nake hydar ya tsireni da ido...meerah ta hura masa iska

    "kallon name?kinga inzaki takurani jeki jirani a mota...cab kaji ya hydar da wani zance ni nazo gunta kokai?sarkin surutu yi shiru...
     jan bakinta tayi tai shiru kayanta tana kallon yadda ya tsire ni da ido

   mumy ce take fadin
   "fatymah kiyi hkr da abinda ya faru..bkm wlhi komai ya wuce...toh indai hk ne ki shirya gobe meerah ta kawoki gurina...

      jim nayi shiru
  "shknan Allah yakaimu.

     nanfa suka miqe zasu tafihar bakin qofa na musu  rakiya ndw...

     inna shigowa naga hydar ya biyoni cike da mamaki na kallesa

       "meya faru ya hydar?dama numbernki zaki dan bani...meyasa?innakiraki zan fadamiki but plxx kibani....

     yafada yana marairaice fuska dariya ya bani nayi murmushi na fadamasa ya rbt....godiya ya dingayi har ya fita...hknan na soma dariya nikadai

������baby afreen
[4:09PM, 10/13/2016] baby Afreen����✍��: ������
         *BAYAN WUYA*
                ������

written by
             ➰Faty Afreen

dedicated to
           *Asy khaleel*

2⃣0⃣
   
     mota hydar ya koma fuskarsa dauke da fara a sai murmushi yakeyi...
    meerah ta kallesa tana murmushi
    "bangane ma ba fa ya hydar...kinga sis banason surutu kiyi shiru..toh nayi��

   ahk suka isa gida hydar murmushi kawai yakeyi.meerah se kallon sa take cike da mamaki...ya hydar ma da atinaninta yafi dr. miskilanci shine ya susuce hk?cabdi...

      *night*

     Daddare kamar amafarki najiyo ringing din wayata ...cikin gigin bacci na miqe na dauka wayar...ganin number yasa naka na danna mute..can nakuma jin ringing ba yadda na iya hknan na dauka....

    "Haba fatymah ko nayi laifi ne?nasan baki gane me mgn ba..toh hydar ne...

     innajin ya fadi hk namiqe zaune
     "ya hydar kaine cikin dare hk?haba dare kima?dikka dikka karfe tara fa...hm cab din lallai ai dare yayi...shknan naji tinda hk kikace..zan kwanta ne nace bari na kira naji muryar ki...hm ya hydar kenan se ankira ni tukun za akwanta...ehmana fatymah akwai aninda zanfada miki amma ba yau ba...kafada mana ynxu...a a innafada ynxu zaki iya suma ta waya....

    dariya ta somayi...

********
    can kuwa dr. ya fitoh daga wanka kenan ya dauki wayarsa ...hk kurin ya tsincikansa da kallon hoton fatymah wanda ya mata asace sadda ya rakata diban ruwa...

      kallon hoton yake yana murmushi ya rasa a wanne irin yanayi yakejin kasansa...tario abubuwan da suka faru ranar davyavfara ganin ta yakeyi yana murmushi...hk kurin ya tsincii kansa yana dailing numbern fatymah...
    
     "*SORY THE NUMBER YOU ARE TRYING TO CAL IS ON ANOTHER CAL AT THE MOMENT.PLEASE HOLD ON OR TRY AGAIN LA***

      Be karasa jin zancen ba ya kashe yayi wurgi da wayar rai abace tare da yin tsaki

   (mata me mtn kenan memakon tace fatymah na bacci��seta kwafsa)

    tinani ya shigayi yana jiro wakansa tambayoyi

    "dawa fatymah take waya?wayar wa zata ansa cikin darenan?meye hadinta da wansa suke waya...☹

      kwanciya yayi yaga kwanciyar bazata masa ba yamiqe ya soma zarya..dauko wayar yayi ya kuma try

           "BUSY"

   wannan karin shine abinsa ya baiyana screen din wayarsa...tsaki ya kumadakawa ya jefa wayar can qarshen gado..

      ********
           Nikuwa harna ma mance da dare ne na biyewa ya hydar se
hira mukeyi..
      dariya kawai yaketa sani...da qyar nasamu mukai sallama na kwanta inna murmushi....
   saving numbernsa nayi da ya hydar..

     ya hydar daga can shima murmushi yayi ya kwanta fuskarsa fal da farinciki....
     "fatymah tinsanda nafara ganinki naji inna sanki...innasona na baiyana miki abinda ke raina amma sena tabbatar dr. baya sanki....

     zan taimaka wajen koremiki dik wata damuwarki na kula dake...dan hausawa nacewa *bayan wuya* sai dadi insha Allah lokaci na zuwa��

     gyara kwanciyarsa hydar yayi ya kwanta yanata fara'a....

      dr. kuwa ba abinda yake banda zarya yarasa meke masa dadi..
    kwanciya yai tare da jan tsaki

       "mezesa na damusa ita bayan bana santa inna ruwana da wa take waya?mtsw!!
     juyawa yayi ya kwanta amma sam bacciya qaurace wa idanunsa��

������baby afreen

No comments:

Post a Comment