Monday 17 October 2016

YAN' BIYU NE 1-90

Y [9:30AM, 8/23/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE  ��
��������������
             Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

   1-5
Alh.dan allah kayi hkr wlhi bani da inda zanje inka koreni kataimakamin dan allah����..nace na sakeki kifita kibarmin gidana daman mahaifina ne yasa dole sena aureki tinda allah ya masa rasuwa toh kitattara kibarmin gida na nasamu wacce nakeso zan aura...haba alh. kasanfabani da kowa a ynxu innazani?kinsan allah koki fita ko insa a fitar dake...
   tana kuka ta dibo kayanta ta tafita..tafiyatake ahanya batasan inda ta dosa ba se ji kake qeeeeeee wata taxi ya bigeta  faduwa tayi ragwab akasa.nan fa matan dake gurin suka taimaka masa aka sataa mota..asibiti akanufa da ita nanfa likitoci suka dubata suka tabbar wa mal.kabir watoh drivrndaya bigileta cewa tana dauke da juna biyu na wata daya..

   bayan ta farfado yaje dakin da akaajiyeta don duba ta..yasanar mata tana da junabiyu na wata daya..ga mamakinsa yaga tana kuka..nanfa ya tmbyt..baiwar allah meya sameki kuma daga inna kike?
  ni sunana maryam mahaifana sun rasu ahatsarin mota dama nikadaice ya garesu...alh.usman bawa shine yatsinceni  ya kuladani sosai har ya dauke ni yabawa dansa ne watoh alh.abubakar..amma kwata kwata baya sona zaman hkr muke dajuna toh ynxu kimanin sati biyu kenan da rasuwar alh.usman shine abubakar mijina ya sakeni saka makon hk...
  mal.kabiru yatausaya mata bakadanba...toh baiwar allah ykmt ki koma gunsa tinda dai ynxu kiba da junabiyu sekisanar mishi kodan yabinda ke cikinki..kuka ta somayi wlhi ni bazanje midin nafada basa ajiyeni kawai zeyi innahaihuya riqe yaransa yakoreni..shknan ki kwanta ki huta karkisa damuwa aranki komai dakikaga yana faruwa nufin allahne..bari naje gida na dawo.gyada masa kai tayi.yamike ya fita...

*Asalinsu*
    alh.usman bawa hamshaqin me kudine agarin sokoto yana da mata ....matarsata rasu tin a lkcin da tazo haifan yaro dayatilo da suka mallaka watoh abubakar ..yana son yaronan nasa sosai hkn yasa yadauki marayyar yar' daya tsinta watoh maryam amma kash yakasa riqe alkawari sbd baya sonta yasaketa bayan rasuwar mahaifinsa....

Decdicated to
    *@ut@r h@jiy@*
                
������babyafreen
     08130794468
[10:52AM, 8/23/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
               Na
The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��


*Extreme hausa writters✍��*
       *Wisdom hausa writters✍��*

  6-10
   mal.kabiru gida ya nufa ya sanar da mahaifansa abinda kefaruwa yi qasa a gwiwa basukakarbeta hannu biyu..mal.kabiru nada yaya maryam. tarasune wajen haihuwa itama ..tahaifa umar sunacemasa boy shekararsa hudu suna jida shi dik da talakawane hakan be hanasa kula dashi badik wani gata sunbasa..
  maryam kwananta uku asibiti aka sallamota.randa aka sallamota ranar juma ah.aranar aka daura auren alh.abubakar usman bawa da matarsa haj.halimah abdullahi...
 

   hk rayuwaketa tafiya tsakaninsu amma lkcin cikin maryam nada wata uku alkcin na halimah yakai wata daya...syyy halimah daabubakar sukeyi sosai amma sedai mahaifiyar halimah bata son abubakar kwata kwata..
can kuwa mal.kabiru zaune suke da suna hira da yamma.boy na kwance saman kafar maryam...babane  yafara mgn..kabiru dama wata shawara mukayi .namefa baba?acewar mal.kabir ..dama meze hana bayan maryam ta haihu ka aureta yanda abinda kecikinta baze tashi amaraya ba se kazamar mai uba..kallon juna sukayi ita da mal.kabiru...bkm baba dik abindakaga yadace.nanfa dikkan su suka aminnce da shawararba...

    mahaifiyar halimah tattarawa tayi ta koma ghana da zamacan taketa rayuwa ita kadai.tayi tayi halimah ta tafi tare daita amma taqi.sbd tanason mijinta sosai..dan hksukan yi fada da mahaifiyarta middin ta fada mata waniabu dame gamsheta ba game da mijinta ba....

   Awannan watanne cikin maryam yakai wata tara.na halimah nada wata bakwai...halimah kayan jarirai suka siyakamar hauka..itakuwa maryam daidai suka siyasbd basuda hali sosai..
    nanfa maryam tafara labour hk ma halimah ...kowanensu akaisa asibiti...halimah bakwaini ta haifa mace...ita kumma maryam enbiyu tahaifa mata dikka wa anda ake kirada *IDENTICAL TWINCE*

   Nanfaaka dingamrna amma halimah kammurna da baqincikiya dameta sbd ansa yar'ta akwalba rai hanun allah.....

������baby afreen

   decdicated to
       *@ut@r h@jiy@*
[12:06AM, 8/24/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
    *Wisdom hausa writters✍��*

11-15
     cikin ikon allah kwanansu uku aka sallamesu a asibiti bakaramin dadi halimah tajiba....tana tarairaya yarinyatmrta sosai...sundauki son duniya son daura kan yar...
   ranar suna yara sunci sunansu...yar halimah aka sa mata *amrah* enbiyu kuwa hassana itace *ibtisam* sai husaina itace *ibtihal*

  ibtisam itace babba kafin ibtihal...maryam nata rainon yaranta baba da mama da boy harda ma mal.kabiru dik suna son enbiyun sun daukesu kaman jininsu....bayanwata daya akayi hidima aka daura auren *maryam* da *kabiru*...nanfa kabiru yazama mahaifi ga yaran maryam..

    yau takama asabar halimah tana zaune tanadauke da amrah tana mata wasa...nunfashin amrah ya fara ja daidai nan alh.abubakar ya shigo halimah kam tagama rikicewa ihu kawai take tana kuka tana kiran amrah...daukan amrah alh.abubakar yayi suka nufi asibiti daita..halimah kuwaba wanda yakaita rikicewa kuka kawai takeyiharda majina...amrah kam ko minti talatin bata qara ba aasibitin ba allah ya dauke abunsa....halimah har qarin ruwa aka mata dansuma tayi ma sadda akafada mata amrah ta rasu dan konawa tayi kamar zararriya..mahaifiyarta hajiya ta kawo mata ziyara..tanasamun sauki hajiya takoma ghana....

yauwata daya kenan halimahtasamu sauki harta fara fita aiki anna saidai kullun tadawo tana cikinwani daki dasukasa kayan amrah tana aikin kuka harse alh.yazo yadaga ta yakaita daki....
wasu lokutan kamar zararriya zataita mgn tana kallon hoton amrah....alh.abubakar dayaga hk ya musu bukingdin flight zuwa ghana wajenma haifiyarta duk da bayasoamma yazama dole dan yanason halima sosai......

  halimah kishirya kayanki jibi netafiyar mu..toh mujekafara tayani tattara kayan dakin amrah...haba halimah innazamuje da kayan dakin amrah ykmtfa kirungume kaddara.....shknan naji ..nan suka shirya  ranar tafiya tazodakyar ta tafi wai ita ba zata tafitabar amrah ita kadai ba..akaice ma se ince muku halimah takusan zarewa��lol!...

can gunsu Maryam kuwa suna kulada yaran sisai komai iri daya suke musu...wajen ban bacesu kuwa en gidanbasu cika gane wanan ibtihal ce bako ibtisam ba..maryam ce matake gane su sosai....

decdicated to
    *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[11:10AM, 8/24/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
            Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

16-20
   *5yrs later*

   waje ibtihal take tana wasa tana dinka riga da zare da allura na hannu..rifa irin ta yar baby...ibtisam ceta rugo da gudu...ibtihal boye wanan dinkin naki dan allah boy ya biyoni muga ko ze gane ni...da sauri ta wur gar da dinkin gefe ta mike tsaye...kasan cewar kaya kala daya ake musu komai iri daya ...karasowa yayi da gudu gun..ganin su tare yayi tsaki...wlhi koma wacece ibtisam acikinku toh ta fita a ido kuma tadena tabamin kayana tsayawa sikayu suna kallonsa suna dariya juyawa yayi ransa a abace ya nufi cikin gida..

    yau asabar yau su halimah suka dawo nigeria balaifi tasamu sauki tadawo daidai...

   ibtihal zo ki daukomin purs ditaadaki..cewar maryam wadda aynxu sukecewq umma boy kuma nace mata anty...ibtihal ce tafitoh riqe da purs din a hanunta..ibtisam ce ta shigo dagudu ..umma kinsan meye kisiya min riga me kyau umma gobe akwai fashion a mkrntar mu..fashion kuma ibtisam?eh umma shinakeso..toh karatum fa..kuka ta somayi nan ma ibtihal ta soma kuka tana roqon abar yar uwarta tayi abunda takeso...ba yadda umma ta iya dole ta hkra ta bar ta tayi dan tanason yarantasosai batason bacin ransu...

   yau takama monday sunatashirin zuwakrnta...ba asasu aji daya ba dan kar su dinga rikitar damutane...suna shiga mkrnta ibtisam ta kalle ibtihal banyi assignment dona ban iya ba?toh ya zamyi?acewar ibtihal..shiru sukayi na enmintina..can ibtisam tayi dariya tare da kallon yar uwarta ..ke abinda za ayi shine kafin mallamarku tashiga ajinku kije ki shiga ajinmu in an gama raba assingnment din seki fitoh nima nikumainna jiranki abakin kofa..kai ibtisam gsky bazan iya na in aka kama mu fa?halina dake kenan ibtihal dinan kinada tsoro dallah kije in ba hk ba zamu bata dake..ba yadda ibtihal ta iya dole tashiga ajin mallama naciki ita kuwa ibtisam tana tsaye a waje...

������baby afreen

   decdicated to
      *@ut@r h@jiy@*
[1:31PM, 8/24/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
              Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
     *Wisdom hausa writters✍��*

21-25
  tofa anfara karban assignment  ibtihal se kwallo ido take taga dik wanda beyi ba dukansa akeyi gashi ibtisam batayi ba..aikuwa anna zuwa kanta tafara kuka tana kallon ibtisam ta window...annazuga mata daya tafara kuka da antyn ta lura da kallon winsow din datake tana shashhekan kuka yasa ta nufi window..tana zuwa taga dayar awaje.ke ibtihal mekikeyi anan bazakije class ba?(anty batasan ibtihal ce acen ba wanan ibtisam bace)lol!��...
   ibtisam dake waje tafara zaro idotana kame kame....nanfa anty ta hada su dikka ta kaisu office din principal....principal yakallesu yarasa ta inna ze fara sbd besan wacece ibtisam ba waceve ibtihal ba...nunfashi yaje ya kalle teacher kije aji zenkiraki.nanta fita.waya ya dauka ya kira kabiru watoh abbansu...ba bata lkci sekagasu iyayen sunzo harda ummansu....principal ya kalle umma tare da fadin ki banbancemin acikinsu wacece ibtihal wacece ibtisam..anma kafinan bari su kira malamar su.nanfa akaje aka taho da anty...umma ce ta kallesu tanuna ibtisam wanan itace ibtisam wanan kuma ibtihal...anty ta cika da mamaki toh sunyi canje kenan dan ni ibtihal na daka a matsayin ibtisam sbd gamashinan tana kuka...abba ya juya ya kallesu ibtihal meyasa kukayi canje?kallob ibtisam tayi wacce ke hararta alamun karta fada...daka mata tawa ya kumayi wanda yasa tatsorata..aikuwa tafara nuna ibtisam..abba kayi hkr wlhi ibtisam ce tace inje ajinsu amaimakon ita sbd batayi assignment dinta ba...ai kuwa ibtisam ta kai ma ibtihal duka ke banzace wayace ki fada..abba ya finciko ibtisam meyasa bakyajin mgn watoh gwara a daki yar uwarki da adakeki ko?kuma bayan ke kikayi laifi ko?nan tashiga yin hawaye tana turo baki hkra kabasa akace su tafi class ..saura kuje ku kumayin canje kuga senazo na dubaku kafin in tafi..acewar umma...ananne aka sheda masa cewar ibtisam bata qoqari a aji kwata kwata..kuma ga bisa alamu intanemi tsokana akan ibtihal ake ramawa nanfa ya bawa principal da teacher hkr suka tafi...su ibtihal kuwa suna fita ibtisam ta hankadeta akasa...ai mun bata dake kuma wlhi kuka kuskura kika min mgn senamiki dukan tsiya...agun ta tafi tabarta tanaa kuka tana kiran sunanta...

  suna komawa gida umma tafara musu fada nan baba ma yasa baki...ibtisam ta mike afusace..tana magana kullun ni za adinga wa fada ga ibtihal nan baza ku mata mgn ba seni ce zaku ma fada saboda nice ba kwasona..sake baki sukayi suna kallonta tafita tabar palonda gudu tana kuka...ibtisam tabi bayanta da gudu tana kuka tana kiran ibtisam ...ibtisam bata tsaya ko inna ba se gaban wani dan karamin rafi..meyasa kika biyoni kitafi banason ganinki...gkyi hkr ibtisam dan allah..tanamatsowa kusa da ita ta hanka data cikin rafin tayi...ibtihal na fadawa  ciki na nitse ciki...ibtisam ta tsaya tana kallon rafin kozataji motsin ibtihal taji shiru..tasjiga ta baki baki bata hanta batana kiran sunanta tana kuka...ibtihal kiyi hkr kifitoh karki tafi ki barni  nayafe miki..data ji shiru ta nufi gida da gudu ..umma inna abba ibtihal..tana mgn tana kuja gashi tana haki daidai nan abban ya shigo alamun yadawo daga  aiki..

  ibtisam meyafaru inna ibtihal din take?acewar umma abbakuwa sokoko yayiya tsaya yana kallonsu jikinsa yayi sanui..ibtisam ceta juyo garesa abba ibtihal tafada cikin ruwa kuzo kutaimaketa dan allah...habba umma kam ta rikice da gudu suka nufi hanyar rafin..abba ne ya fada ciki dakyar ya gano ibtihal wacce da allamun tasha ruwa ba kadan ba...umma ta rikice mota suka shiga harda boy dikkansu suka nufi asibiti..suna zuwa likitoci suka karbeta emergency aka shiga da ita....dikkansu kaka kawai sukeyi ba kadan ba..(har sun bani tausayi)����

decdicated to
   *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[5:45PM, 8/24/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen

*Extreme hausa writters✍��*
     *Wisdom hausa writters✍��*

26-30

  *1hour later*
       likita ne ya fitoh dikkansu sukayi kansa...abba ne ma yayi qoqarin iya yin magana..likita ya 'yata?becemusu komai ba ya tsaya shiru  ummata finciko rigar likita tana ihu ibtisam kuwa dirshan ta zauna akasa tana kuka harsa majina gashin kanta yayi kaca-kaca umma kuwa se faman jijjika rikita takeyi boy na lkusa da ibtisam yana kuka shima..baba kuwa faduwa yayi agurin dik sukayi kansa shima dagasa akayi aka nufi wani daki dashi amma inna ba asamu cetoh ran baba ba..hk likita ya kuma fitowa sokoko....kuma cikumosa umma tayi tana dukansa zagi kala-kala ba wansa umma batawa likita ba..kuka tazauna tadingayi har abba ma sadda yayi kuka gashi mama nacan gida kwance itama ba lafiya...nan likita yacewa abba ya biyosa office dinsa...

     mal.kabiru kayi hkr allah yayiwa baba rasuwa..yar ka kuma munyi qoqari anfitoh mata da ruwan data sha amma bata farfado ba tinda tayitari so 1...danhk kuyi hkr akaramata lkci me yiyuwa ruwan yashigeta sosai ne....abba be iya cewa komai ba ya mike ya fita jiki a sanyaye yasamu umma zaune a kada ibtisam da boy na kusa da ita dikkansu kuka suke ..ibtisam kuwa harda kiran sunan ibtihal...

abba zama yayi kusa dasu yafara basu hkr yafada musu abinda likita yace wani sabon kuka ne ya tashi da sukaji cewar ai baba ya mutu ...nanfa aka dinga abu guda agun boy da ibtisam sukayi bacc

decdicated to
   *@ut@r  h@jiy@*

������baby afreen.

  Wannan labari na dauki kadan daga ciki daga wani film ne amma ba hausa film bane i hope kuna jin dadin wanan novel nawa��✍��➰������⚜
[6:29PM, 8/24/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
     *Wisdom hausa writters✍��*

31-35
   umma ce ta shiga gida misalin karfe 8 nadare goye da ibtisam abayanta boy kuma tana riqe dashi hannu kasancewar idan sa biyu...suna shiga sukatarar mama nata bacci nan ta kwantar dasu ...tasamu guri ta zauna hawaye ne suka fara zuba a idonta ba kakkautawa ...

  awanan darenne ta abba ma kwance kusa da ibtihal wacce komotsi batayi hk suka .hksuka kwana cike da jimami umma kuwa data fara bacci se tafara...abundai gwanin tausayi...

   da sassafe suka shirya suka nufi asibti wannan karon harda mama dan taqi yarda tazauna itama so take taga ibtihal...nanfa akamufi asibiti abba ya taho gida domin yin wanka yaje aiki yasamu kudin da ze biya na ibtihal baba kuwa tinda akayi jana izarsa su umma basu zauna gida ba gudun kar azo mama taji zancen sbd karya suka mata akan andaukesa zuwa wani gari amasa gyara akafarsa dik da abin yadami mama kasancewar tasan kafarsa lau take se dan dingishi dayakeyi amma hknan ta daure...
   tafiyar abba keda wuya ibtisam na kwance kusa da ibtihal riqe da hanunta tanata zubar hawaye ji tayi hanun ibtihal ta yamotsa dasauri tadago ta kalleta ganin tana qoqarin bude ido yada ta kalle umma..umma ibtihal ta yi motse haba umma tayi kanta cike da murna ibtsam ta nufi wajrn likitoci tasanar dasu babata lokaci se gasunan aka duba har akasamu ta bude idonta umma tafara kira kanta kira ibtisam se boy..haba nanfa aka dinga murna ba iyaka...

  akwana atashi bawuya yau kwana uku kenan ibtihal kamtasamu samu sauki ba laifi...

   abba da umma ne zaune a office din likita ya mika musu wata takarda..yar  ku tasamu amma sedai taba fama da kidney priblem ciwon qoda danhk inna bak shawara aggagauta mata aiki..jugum sukayi dikkansu suna kallon junansun..likita ya kara da cewa kudin aiki ze cost dubu dari biyu....tofa dik inda hnklin umma yake atashene godiya sukawa likita suka nufi dakin da ibtihal take wasa suka tarar sunayi dikkansu ai kuwa tausayi ya kama umma kuka yaci karfinta sedai tafitavda gudu abba ma bin bayanta yayi sbd shkansa dauriya yakeyi...

can su halimah kuwa rayuwa na kai musu se kudi suke samu kamar me kafaninsu na samu sosai..amma ainda yake damunta haryau ko bari bata bakeyi ba...
kuma hknbesa abubakar yace ze karaaure koya rabu da ita ba se kara sobta yake dikda yakasance me son yara sosai ...

������baby afreen
 
  decdicated to
    *@ut@r h@jiy@*
[7:51PM, 8/24/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

  *Extreme hausa writters✍��*
       *Wisdom hausa writters✍��*

36-40
   yau kwanansu biyar a asibiti dan hk likita ze sallamesu sukoma gida ya fada masa abubuwanda zata buqata sbd qarin lfy...toh ynxu likita yaushe za ayi aikin?kawai abinda ake bukata shine amata kuma any moment kawai ka qoqartakasamu kudin ise amata..toh shknan likita nagode..nan abba ya koma yasamesu suka nufi gida anna ta murna...

  ibtihal kixo kici wanan abincin tinkan yayi sanyi..acewar umma..toh umma ibtihal ta amsa tare da mikewa tanufi inda umna take..ibtsam ce ta shigo taja kwanon gaban ibtihal ta hauci ..dasauri umma takarbe.haba ibtisam sekace bakya tausayinta abincin da akace adinga batashi zaki cinye bayankinsan bata ci komai ba?ibtisam cetamike tana tside hannu toh umma se ace kullun komai ibtihal ibtihal ibtihal!!! nikuma faainima se abani naci...kinga inzakici abinci gashi can a tukunya kije ki diba..wlhi bazanci wancen abincinba...umma dan allah kibata se muci tare acewar ibtihal.aa ibtihal ke baki da lfy gwara ita.sbd bata da lfy shine za afi santa fiye dani?toh wlhi bazan yarda ba..fita tayi tabar gurin suna ta kiranta amma taqi amsawata fice abinta...

   can waje tatarar da mama zaune tana shan iska ..kusa da ita taje tazauna ...ahhh mutuniyata meyasameki naganki hk?acewar mama...sunburo baki ibtisam tayi tafara share hawaye..kawai wai dan ibtihal batada lfy se afi sonta fiye dani?kee wayace miki baasonki?ehmana ba gashi nan ba komai ibtihal ninagaji..mama tayi murmushi tare da janyota jikint...kiyi hkr annaso yar uwarki tasamu lfy neshiyasa...wlhi mama dama ace babana me kudi ne indinga zama a babban gida inna cin dik ainda nakeso komai za adinga min...ynxu ibtisam baki gode da abinda nabanku yake miki ba?nagode mana amma ai bashi da kudi shiyasa...kidena fadan hk komai nufi ne na allah ina allah yada zeyi kudi zeyi...dariya ta kwashe dashi tare da fadin yana  jan taxi din xeyi kudi cab din...mikewa tayi bar gurin dagudu mama kuwa tabita da kallo cike da mamaki...

  daddare bayan kowa ya kwanta ibtihal ta farka ta tashi ibtisam wacce ke bacci..meye kuma zaki wani tasheni inna bacci?kiyi hkr ibtisam dama innaso in baki hkr ne banaso kina fushi dani plxx dan allah..shknan naji ya wuce nanfa basu komabacci ba suka fara hira...ibtisam mekikeso ko kike buri arayuwarki?dariya ibtisam tayi..inga nayi kudi nasiya babban gida da motoci....murmushi ibtihal tayi nikam innaso insamu lfy innagirma nafara aiki se in gina wasu baba gida koda ba babba bane..cabdi ainikam babba nakeso acewar ibtisam...(kaiiii dagaji ibtisam zatayi san kudi.toh data san asalin babanta fa?)lol!��...nan sukacigaba dahira har barci ya daukesu...

  washe gari dasafe ibtisam tashiryazata mknta kasan cewar ynxu ibtihalbata zuwa sbd rashin lafiyarta....qunqunai tasomayi abba ya kalleta ke ibtisam meyasa meki?toh abba wannan takalmin yabaci gsky kasiyamin metsada ...toh ibtisam base inna da kudin ba kibari zansiya miki insha allah...ibtihal ce tadauko ta kalminta ta mikawa ibtisam..ga nawa kisa ..banaso ni sabo na keso asiyamin ...afusace ta figi jakarta tafita...har ibtihal ta soma binta dan bata hkr umma tace tadawo amma badan taso ba dan batason ganin bacin ran yar uwarta....

decdicated to
   *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[3:58PM, 8/25/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
               Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
     *Wisdom hausa writters✍��*

41-45
   umma kinsan meye za ayi wani quiz na fashion amakrnt inna ciki nima��..allai zakizama queen kenan..nan sukayi dariya dikkansu kusa da abba ibtisam tanufa  abba innace zaka siyamin riga mekyau da tsada ko?dariya yayi ya kalleta ehmana daughter harda takalmi ma...ihu tati tafada jikin abba tana masa godiya...uhm wayaganki queen?acewar boy..juyawa ibtisam tayi tana riqe da qugu ibtisam tariqe ehmana queen ibtisam..ibtihal kuma ta mike tare da daga hanunta sama nikuma princess ibtihal nan fa suka yi dariya suka rungume junansu umma kuwa data kallesu har share hawaye tayi..nansuka cigaba da hira cike da nishadi..

washe gari da safe ibtihal da ibtisam sunshiryavzuwa mkrnt kasan cewar ibtihal tasamu sauki.har sunshirya sunkai mota suna jiran abba amota ummata fitoh dai dai nan ibtihal ta zube akada sumamiya aikuwa se asibiti mkrntr da basuje ba kenan...anna zuwa akayi emergency da ita nunfashinta kaf daukewa aikuwa likitoci sukayi kanta su umma kuwa sekuka suke nanfa dakyar aka samu ta farfado zokaga murna..likita ya basu shawaran su gaggauta anata aikiinba hk ba nan dawata biyu zasu rasata hnklin umma ya tashi sosai sbd basuda kudi kamar hk ahalin ynxu..nanfa umma tashiga kuka...kwanansu uku a asibiti aka sallamosu...

mama kam gata kwance rashin lfynta ya soma tsanani...ummace zaune kusa da ita mama ta riqo hanunta...maryam! na am mama, kinga yar ki nacikin halin rashin lfy wanda bamuda kudi ko ince bakuda kudin da zaku biya amata aiki domin tasamu lfy ba..hkne mama nima abun na damuna..

  mafita daya kike dashi ki taimaketa shine kije kisamu asalin mahaifinta ki fada masa abinda ke faruwa...gabantane ya fadi dataji abinda mama take fada dan tasan ze rabata da yaranta ne middin yasan zancen...
   maryam kiyi hkr amma middin kinasan yarki toh kawai kiyi abinda ya kamata...shknan mama zanyi shawara akai..bkm allah yasa kiyi me kyau...ameen...

  yau takama ranar da za ayi  fashion show din mkrntrsu ibtisam ...dasafe abba ya bata riga da takalmin da ya siyomata masu kyau..murna tayi sosai dantasan daganinsu zasuyi tsada....nanfa tashiga murna kafin ta shirya ta nufi mkrnt akan su abba zasu biyota daga baya...tana zuwa aka hau mata makeup dikda karama ce amma tayi kyau sosai...

   mama da boy ne sukayi gaba sadda sukaje mutane har suntaru za afara nan gida kuwa su umma da abba da ibtihal dik sun shirya sun fitoh daidai bakin qofa ibtihal ta zube..haba arikice suka nufi asibiti da ita aka karbeta nan umma  tadinga kuka...cankuwa har anfara masu fashion sunayi daidai ibtisam ta fitoh taga ba umma da abba sedai mama da boy...tinani tafarayi akan ynxu hk tasan suna gun ibtihal sunfisonta akan ita...cikin sanyin jiki ta yi nata ...cikn ikon allah segashi anbata grown din queen of d day...tsaye take kawai agun amma dik haushin ibtihal takeji ..jitake dama itama tayi rashin lfyn qila hnklinsu yadawo kanta...anna gamawa suna zuwa gida makwafta suka fada musu abinda ya faru..suka nufi asibitin suna zuwa taqi kula kowa agurin dakyar aka rarrasheta ta hkr dakin da ibtihal take aka kawo wani yaro wanda yagirmeta da shekara biyu hk...anna zuwa masa allura yafara kuka...ibtihal tafara masa dariya...nan suka fara fada dashi daga bisani suka shirya..nisunana *AYAN* ke kuma fa? nikam sunana *IBTIHAL* wow! zan iya cemiki frnd?eh mana bkm..nan suka dinga wasa suna cikin wasa akazo aka tafi da ayan akan za asallamesa....wani abun wasansa na na jirgi yabama ibtihal
sunawa junanasu bye bye akatafi dashi...

decdicated to
  *@ut@r  h@jiy@*

������baby afreen
[5:56PM, 8/25/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
               Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

46-50
   *wanene ayan?*
  Ayan mustaph hamza yarone ga chairman din garinne watoh sokoto..shikadaine yaronsu da suka haifa iyayensa naji dashi amma sedai mahaifinsane becika basa kulawa ba ya maida hanklinsa ga aikinsa ne gaba daya..hknna damun ayan daga shi har mahaifiyarsa dik da dai karamine shi amma yana sane da yadda alamuran gidansu yake tafiya...

*cigaban labari*
     ibtisam ce take tafiya dan taje dakin da ibtihal take...ayan ne ya nufo inda take..kawata inna zakijene ynxu zantafi gida tare da mamana hankadashi kasa tayi afusace inna ruwana da zaka tafi kuma nima innada maman..tsaki tayitatafi abunta ayan ya cika da mamaki dan azatonsa ibtihal ce besan ashe su *YAN' BIYU NE* ba ...ya mike cike da mamaki..ya zauna kanwata kujera agurin...
  

    ibtisam kuwa tashiga dakin da ibtihal take se qunqunai takeyi..meya sameki ibtisam?acewar ibtihal
  kawai wani yaro awaje yatare sekace yasanni yawani batamin rai...kiyi hkr kinsan nima nayi sabon aboki gashi ze tafi bansan taya zanje muyi sallama ba..toh base muyi canjen kaya ba seki karbi nawa nikumanasa naki na kwanta akangadon..ibtihal ta zaro ido��kaiii in umma tagane fa za amana fada...ke banzace bawanda ze mana jeki dawo kawai..aikuwa sukayi canja kayan da gudu ibtihal ta fita tanufi inda ayan yake .tana fita doctor yashiga duba ibtihal ...(karku manta ibtisam ce kwance ba ibtihal ba)
  ibtihal ya jiki..zandiba jininki sbd za amiki test...ibtisam ta zaro ido tafara kame kame...daidai nan umma da abba suka shigo....umma na kallon ibtisam taganeta..ibtisam inna ibtihal din take? kame kame tafarayi likita ya tsaya kallonsucike da mamaki daidai nan ibtihal ta shigo turus ta tsaya data ga umma da abba nan tashiga basu hkr umma ta musu fada sosaihk abbama..anna gama musu fada ibtisam tafita tana kuka..

   umma zaune take saman kujeratinani ya mata yawa ...ynxu inje infadawa abubakar zancen ibttihal ne koya?ynxu innafada fa zedauketa daga guna...karshe dai ta yanke shawarar tasami abubakar tafada masa amma bazata bari yasan da ibtisam ba sbd ze iya dauke su dukka....mikewa tayi ta tari keke napep ta nufi wajen aikin abubakar...tadade tsaye awaje segashi amota ..yana hangota ya nufi inda take cike da mamaki...fincikota yayi da karfi..me kikeyi anan?dan allah abubakar ka kyalleni nazo maka mgn nefa akan yar'ka...saketa yayi jiki a sanyaye yaja da baya...yata kuma?mtsw!!idan kinzo intai maka mikine akan yar shegen da kikayi kigaggauta barinanan....

  kuka tasomayi wlhi abubakar ibtihal yar kace..nabar gidanka innada cikin wata daya...dakyar ya yarda kikinsa dik yayi sanyi...nan ta masa bayanin komai tanada ciwon qoda ana buqatar amata aiki...
  ya yarda ze taimaka amma sedai inzata basa ita akan intasamu lfy se yadawo mata da ita..ba yadda ta iya dole ta amince....

   tana komawa ta tarar ansallamesu gidata nuda...maryam inna kikaje ne?acewar abba...kayi hkr nadan je wani guri ne innason mgna dakai ...nanfa sukakeba tafa masa abinda yafaru ..beji dadin hkn ba amma ba yadda yaso kodan ibtihal tasamu lfy...

*fans kubiyoni kuji ya yaran zasuji insuka gane asalin mahaifinsu?shin umma zata yarda afada ma ibtisam?shib ibtihal zata yarda tabi abubakar?��sekunjini

decdicated to
  *@ut@r  h@jiy@*

������baby afreen
[11:11AM, 8/27/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                 Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

51-55
   Zaune ibtihal take tana drawing ibtisam kuma tana kwance tana bacci...umma ce ta shigo dakin..ibtihal mekikeyi bakiyi bacci ba?umma innasona qarasa wanannan ne shiyasa..toh kizo palo nida abbanku xamu miki mgn ..toh umma...ummace ta fara gaba kafin ibtihalta bi bayanta zama sukayi ummana riqeda hanunta..abba ya fara mgn

   "ibtihal kiyi hkrda duk abinda zanfadamiki ynxu badan naso ba nima amma sedan kisamu lfy...digan hawaye a hanunta yasa ta juya takalle umma wacce gabadaya fuskarta hawaye...umma meyasa kike kuka kobar kuka zansamu lfy abba kace ma umma ta bar kuka...haba maryam kina kuka tin ynxu toh ita kuma yakike so tayi?ummace ta soma share hawayen fuskarta...

    Abba yacigaba dmgn ibtihal banine asalin mahaifinku ba alh.abubakar ne mahaifin ku...mike watayi cike da mamaki abba me kake nufi?kiyi hkr ibtihal banina haifeku ba....haba da gudu taje ta rungume abba tana kuka sosai tare da fadin..abbani bangane me kuke nufi ba..bangane ba����

   abba ya dagota tare da share hawayeb fuskar tar.kiyi hkr ibtihal gsky ne abbanku yake fada acewar umma....ibtihal ta soma girgiza kai alamun ta gasgata zancen...kuka tyi sosai dakyar suka rarrasheta....nan suka bata lbrn yadda mahaifiyarsu take daaslin mahaifinsu....

   Abba amma gobe zamu fada ma ibtisam ko?a a baza afada mata ba..toh abba meyasa...kinga baki da lfy yadauki nauyin niyan kudin aikinki anma se in ze tafi dake gurinsa...ummacta kalla wacce har ynxu  kuka ya hanata mgn...toh meyasa bazaafadawa ibtisam gsky ba...sbd ze iya kwacemin ku dikka bazan iya jure hakan ba...acewar umma wacce idanuntacsun rine sunyi ja tsabar kuka...umma tacigaba da mgn.dan allah ibtihal koda kinbi mahaifinku
karkice masa ku biyu ne dan allah ibtisam yaxama sirri tsakanin mu..nsanda tayi jim kadan kafin ta kalle umma da abba..shknan umma nayi alkawari...haba unma ta ringumeta wani sabon kukan ya taho...kishirya gove zezo zaki bisa acewar abba..gyada kai kawai tayi alamun eh..abbama shi kansa matsar kwalla yake sbd ta tausayi(nima sanda nai kwalla��)

  Washe gari ummata gama hadawa ibtihal acikin jaka..ibtisam ce ta shigo umma inna za aje da kayan ibtihal?cike da damuwa umata tajuyo ta kalle ibtisam...

decdicated to
   *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[6:22PM, 8/27/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
               Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
       *Wisdom hausa writters✍��*

56-60
   ibtisam..dama dama..yauwa zamu kaita asibiti ne sbd aikin da akace za a mata..umma amma ibtihal zata dawo ko?dan banaso tatafi ynxu na shirya da ita..umma kam tsabar tausayi batasan sadda hawaye yafara zubowa daga idonta ba..kiyi hkr ibtihal zata dawo...

    ibtihal kuwa abba yariga yayi gaba da ita akan umma tabiyosu daga baya...tana gamawa ta fita tabisu canta tarar da dasu abba azaune tana zuwa suka rungume juna ita da ibtihal ..nanfa aka fara aikin kuka..

Alh.abubakar ne ya nufo inda suke nanfa suka dinga kuka umma ta rike ibtihal gam alh.abubakar na jan ibtihal itama tana janta kuka kawai sukayi sanda abba yawa umma mgn kafin yasake ..suna kuka suka rabu..ahk umma ta koma gida kamar wacce aka fadawa ranar mutuwar..suna shiga ibtisam tafara tmbyr ibtihal kukane yaci karfin umma abba ne ya iya mgn..kiyi hkr wasu sun dauketa akan za amata aiki...hawayena yafara zuba daga fuskar ibtisam..habba abba sbd yar uwa ta bata da lfy shine zakuyi kyauta da ita..ni wlhi se kunkaini kunta ..kudawomin da yar uwata..����

  xama tayi dirshen akasa tana kuka.....wlhi sekun dawo min da ita ..waiyoo ibtihal kidawo wlhi bazan kara fada da ita ba..ta mike ta nufi gurin abba.n.wlhi abba bazan kuma fada da ibtihal ba dan allah ku dawo da ita... basu ankara ba se jinta sukayi a kasa gibbb..

   can kuwa alh. abubakar ya tafi da ibtihal...ibtihal na am  kidinga cemin dady nine mahaifinki gyada kai kawaitayi alamun eh idamunta daganinsu ansan tayi kuka...yacigaba da fadin..

decdicated to
  *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[1:12PM, 8/28/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                  Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

61-65
   ya acigaba da fadin kiyi hkr daughter xanlaiki gidana amma dan allah kimin alkawarin bazaki bari matata tagane cewa nasanki ba kawaizance mata na tsince ki a hanya ne plxx...bkm dady...

     nanfa suka isa gida suna zuwa aka wanga le musu gate ya paka motar fita sukayi suka nufi cikin gidan...turus halimah ta tsaya data gansu tare...my dear wacece wanan?sory dear ban kira na sanar miki ba na gantaa hanya ne bata da gurin zuwa shine na dubata naga bata da wata matsala shine na dauko.ayya litte princess acewar halimah ta karasa kusada ibtihal ta tsugunna kusa da ita..mesunanki?ibtihal wow shekararki nawa?7 wow alhaji kaga shekarar su daya da amrah..ehye kinga kinsamu daughter...eh dear...zomuje kiyiwanka kici abinci muje shoping ..gyada kai ibtihal tayi tana kallon dady...daga yau nazama mamanki kidinga ce min muny kinji?ngd mumy acewar ibtihal halimah kam ba wanda ya kaita farinciki kamar amrah tadawo..suna shiga dali dady ya mike ya fita abinsa...

    basu fi 40minba suka fito ba inda suka tsaya se boutique kaya kala kala tasiya mata...aka siya mata su tedy nan fa suka je wajen wasa ..ranar dai ibtihal taga gata kamar hauka...kasan cewar basu wanisaba ba bata sake sosai ba..amma hkn be hana mumy ta jata jikinta ba..agajiye suka dawo gida..

can kuwa ibtisam tinda aka samu ta farfado take kuka ko abinci ta kaqi ci..ga umma maita dik sunbi sun damu..gashi inta kira dady yace baze bama ibtihal wayar ba ...

   ynxu ba abinda yake cima ibtisam rai yadda ummata dena nuna mata damuwa komai   ibtihal..wataran umma na zaune a daki tana aikin nata na kuka..ibtisam ta shigo umma zomuje muci abinci a a ibtisam na qoshi unma bakici komai bafa..nace miki naqoshi jekici ...jiki sanyaye ibtisam ta fita tana sharar guntayan kwalla..

   akwana atashi ba wuya yau wata daya da tafiyar ibtihal ..zasu fita shoping da mumy daidai ibtihal ta fitoh kenan tafadi akanta dagudu mumy tayi kanta tana ihu dady yashigo...alh.kataima keni banaso inras ibtihal dan allah..kuka take sosai aka dauketa se asibiti likitocivsuka karbeta emergency aka shiga da ita mumy kuwa kuka  kawai takeyi tana kiran sunan ibtihal....

decdicated to
    *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen

08130794468
[4:46PM, 8/28/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                  Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
       *Wisdom hausa writters✍��*

66-70
    hour biyu likitoci suka dauka akanta kafin tadawo hayyacinta(nasan masu krtu dole kuma ku tausayawa ibtihal)
   mumy kuwa tayi kuka taci kukan har ta gaji ida nuwanta dik sun gama gumbura sunyi jawur tayi jugum se wasu hawayen dake qara fita..dady na riqe da ita yanata lallashinta yana bata baki..

  ahksuke zaune mumy koruwa bata qara sawa abakinta ba balle abinci...kitoci ne suka fitoh daga dakin har uku ga nurses...nanfa dady da mumy suka nufi inda likitocin suke...dr.mansir ne ya fara mgn.kukwantar da hanklinku yar ku ta farfado alhmdulh suka fara fada nan da nan murmushi ya bayyana afuskar mumy...likita ya cigaba da mgn...ku biyoni office dina innaso in muku mgn...

   yanatafe sunaniye dashi abaya  office dinsa suka shiga ya musu isosuka zazzauna..docter meyasa meta?acewar dady...watoh alh.abinda ke faruwa shine yar kunada ciwon qoda kuma yamata curonic sosai dan hk xan baku shawaran kusamu kufita da ita wata qasar da kukeso a duba ta..inba hk ba toh zakuyi wasa da lfyrta...

    mumy wani hali ta shiga dan batason rasa ibtihal.hk sukayi wa likita godiya suka fita mumy kam jikinta ba kwari...dakin da aka kwantarda ita akasa wata nurse ta kainsu..suna zuwa suka tarar ibtihal kam bacci take...

    umma ta matsa kusa da ita tana shafa mata kantan...alh.ynxu ya kake ganin za ayi i dnt wan to loss her...karki damu kiyi mama waya seki ce mata zamuzo inyaso se muje can amata ko?eh hkn yayi seka buking mana flight anna sallamar mu semu tafi..shknan ynxu bari naje gida nasa kubra tayi girki kafin ta farfado..toh adawo lfy..fita yayi mumy kuwa ta kwanata kusa da ita..

   can kuwa ibtisam ba abinda tasa agabanta se fashion ..ko mkrnta batason xuwa bata qoqari a aji.se rashin ji da rashin kunya tasa agabanta..hk umma da abba suketa hkr suna fama da ita...suna mgn tana mayarwa ko tafara kuka tace dama ba asonta anfison ibtihal(fans kuji fa dik da bata kusa)

   nanfa su mumy mumy suka dinga shirye cikin sati daya suka cala ghana ✈....

   ******************

*ghana*
    su ibtihal sun sauka lfy suna isa kaka tafara musu kalan tara saura kwata ..bisa batason dady da ibtihal gaisuwar mumy  kawai ta amsa...
  mamata kinga ya'ta nan tana me jawo ibtihal jikinta..hm amma ai dai ba jini na bace acewar kaka...nan da nan fuskar mumy ta sauya dady da ibtihal suka nufi ciki mumy ta cigaba da fadin...mama banaso mufara fada dake tin ynxu dan hk banaso kina fadan wasu kalamai ma yata ta mijina...bata hirame kaja zata ce ba ta nufi ciki itama...

    *Nigeria*
   yau kam umma ta shirya akan cewar zata je gidan alh.abubakar domin taga yarinyarta...

    shiryawa tayi ta tare me napep be direta ko inna ba se kofar gidan alh. abubakar ..tana zuwa ta kwankwasa megadi ya bude...wakike nema?dan allah alhaji nake nema ..ai basanan shida iyalansa sun tafi ghana..

arazame umma takallesa��gha.....me?
ghana mana .....juyawa tayitabar gurin jiki asanyaye shikenan alh.abubakar ya rabata da ibtihal  kuka ta somayi tin baya fitohwa har ya soma fitohwa...

decdicated to
     *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[9:05AM, 8/29/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                  Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
        *Wisdom hausa writters✍��*

71-75
     gida ta koma ta tarar da abba zaune yaqirga kudin daya samu dan biyawa ibtisam da boy kudin mkrnta...ganin a yanaynan yasa a ajye abunda yakeyi yacnufi inda take...

  maryam meya faru daga inna kke?acewr abba...daga gidan alh. abubakar,  nafadamiku karkije gidanan karkije amma bakyaji..kikewa yayi ya bata baya yana mgn...kayi hkr dan allah naje dubatane...toh innace kinganta ko?a a...toh meyafatu?basa kasar sun tagi ghana.....ghana��yafada atakaice ....hm allah ya kyauta...bejira me umma zata ce ba ya kwasa kudinsa ya fita cikin qunar rai...

*ghana*
   ibtihal ce zaune saman kujera cikin garden tana riqe da yar bebynta abinsa take tinawa se gida tanayitana sharar kwalla...jiyo muryar mutum tai kamar daga sama...gwaraki fadamin asalin ke wacece...kin lashecwa yata zuciya maiyya kawai..acewar kaja...ibtihal kam kanta nakasa har kaka ta gama zaginta bata ce komai ba...mumy ce ta nufo gunta rungume ibtihal cike da bacin rai...mama bana fadamiki ki dena ma yata hk ba?yata ce kuma innasanta banason irin hk...daukar ibtihal tayi sam kamar jinjira tanufi ciki da ita tana rarrashinta...kaka kam binsu tayi da kallo cike da takaice..

  *3days later*
         yau aka nufi asibti da ibtihal kasancewar jibi za amata aiki...ba abinda take sai kuka tana rungume da mumy....ahk harranar operation yar aka shiga da ita...dik inda hnklin mumy yake dubu atashene...takasa zama bare zaune....

   karfw 4pm likitoci suka fitoh sunata musabaha da junansu suna murmushi alamun sunsamu nasara cikin hanzari mumy da daddy suka ararasa

  *congratulation*
  :anci nasara yar ku tasau lfy murna mumy ta fara yi sosai harda hawaye....

decdicated to
   *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[12:57AM, 8/30/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                  Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
       *Wisdom hausa writters✍��*

76
 
   tana mika godiya ga allah daddy ma ba abarsa abaya ba duk sunyi murna sosai...dakin datake ala kaisu amma tana bacci lokacin tana bukatar hutu...

   hk rayuwa taci gaba tsakaninsu ibtihal kam tana zuwa mkrnta ga qoqari...mumy kam bata shakar ta bata makowa akan ibtihal tadauki son duniya tadora mata...

ibtisam kuwatinda tagama sec. school taqi cigaba da krtunta...ta depends ayin fashion kumadik sadda tayi seta karbo kyauta..

����13yrs later����
*ghana*

   hango wasu enmata nayi sunata zuba hotuna da graduation gown na kallama school se neman aiki kuma ..jinayi wata tace ibtihal zo amana hoto.
tana juyowa naganta kyakyawa san kowa qin wanda yara balaidi ibtihal ta qara kyau sosai laifin.hoto suka sha can naga ta nufi gun wata mata..oh mumy ce ashe kamaninta basu wani canxa ba sedai ta dan manyanta balaifi....

*Nigeria*
     sunana ibtisam kabir nice queen a fashion din yau..tafi aka farayi sosai  mutane agurin wacce tayi mgn itace ibtisam ba abinda ya rabasu kamaninsu daya sak..sedai ita ibtihal batasa jam baki ba ita luma ibtisam tasa amma kamaninsu sak...

      *ghana*

  kai daughter am really proud of yuh .acewar mumy.. nagd mumy ibtihal ta amsan..toh fadamin mekikso in miki...yauwa mumy kawai so nake mu koma nigeria shknan...nigeria kikeson komawa?eh mumy..toh meyasa princess?bayan nan da dadi...plx mumy i misd nigeria alot...alryt naji bari dadynki yadawo sena fada masa...Wow! tnx mumy ..tanacme rungume mumy cike da farin ciki...

������baby afreen

decdicated to
     *@ut@r h@jiy@*
[5:29AM, 9/1/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

  *Extreme hausa writters✍��*
       *Wisdom hausa writters✍��*

77
    yau kan sun ibtihal sunata shirye shiryen tafiya nigeria dady ya shirya musu washe gari zasu bi jirgin safe..
   ba abinda yakema ibtihal dadi irin zata dawo nigeria zataga yar uwarta da iyayenta murna fal tadauko wani karamin hoto na family picture dinsu data taho dashi tana kallo tana murmushi harda en hawayenta...

    *washe gari*
       jirgin su ibtihal ya daga zuwa nigeria✈ banda gan doki ba abinda takeyinn sedai kaka (hajiya) taqi akan bazata biyosu ba acewarya gwara tayi zamanta a ghana data biyosu..ba yadda mumy ta iya doleta bar hajiyata zauna tinda tadage..

   misalin karfe 4:00pm jirginsu ya sauka...mutane sunata fitoh..cen se ga ibtihal da mumy sun fito mumy narungume da ibtihal dady na bayansu..dakagansu kaga happy family gwanin sha awa..

     gida suka wuce direct... *WOW*! kawai nafada gsky gidan ankashe masa kudi ita kanta ibtihal sanda ta tsaya kallon gidan...ciki kuwa ba a mgn dan gsky gidan ya kawatu sedai ace masha allah.nanfa suka shiga dakunansu...ibtihal nashiga daki hoton nan ta dauko tana kallo tana zancen zuci... "*ummata nayi kewarki sosai..gashi nadw..nagama mkrnt zam nema aiki intai maka muke keda Abba da yar uwata...murmushi tayicike da jin dadi...

   yaukan su ibtisam antafi wajen fashion show ..daisaizata hau stage wani tsoho zefadita taimakamasa yamike..ai kuwa ana tashi ya aiko mata da kaya kala kala...ta karba tanata murna

decicated to
   *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[11:11AM, 9/1/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                 Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
       *Wisdom hausa writters✍��*

78
   tana isa gida umma da abba suka sake baki suna kallonta boy ya taso yanufo inda take..ibtisam inna kika samu kayanan?wlhi wani mutum ne agun fashion dinan ne ya bani..ya baki ?acewar abba cike da mamaki...abba ya dafe kansa cike da takaici...umma ta kalle ibtisam .haba ibtisam ke baki da hankali ne wani yadauki kaya yabaki hk ki karba balle ma baki sanshi ba?haba umma kyauta aka min fa kuma bayan kinsan banda irinkayan sekuma naqi karba?abba ne ya daka mata tsawa dayasa ta tsorata ita kanta umma jikinta yayisanyi....kije ki ajiye kayannan maza gobe kimaidasu...amma abba ai..come on shut yurh mouth up...nafadamiki gobe ki maida musu kayansu...daki ta nufa da gudu ta soma kuka..boy ya kinkimi kayan ya bita dasu..nshikuma arayuwarsa yanasan ibtisam sosai amma sedai ita batashi take ba ...bama tasan yanayi ba..

    washe gari ta shirya tafitoh zata tafi maida kaya tatarar da su abba a palo...abba dan allah kabarmin kayan..ibtisam ki wuce kije ki mayar umma ta fada tare danuna mata hanyar kofa...hk ta kinkimi kaya ta fita dasu jiki a sanyaye..

    tana isa gurinta tarar dashi da body gaurd dinsa..enmata dftn kina lfy...lfy lau alh. daman kayanan ne..oh kai ku tayata ku kaimata gida...a a ba hk nake nufi ba..ok sun miki kadan ne aka ramiki wasu?a a daman na dawo dasu ne ngd...tana gama fadan hk ta fara tafiya ai kuwa yasa gaurd dinsa su bita su kamota matarsa tana tsaye ta gefe tana kallonsu be sani ba..aikuwa a 100 ta diba tana gudu tana waiwayensu...daidai wata mota ta tsaya tanufi gun me motar kasan cewar taganta abude..yadago ya dubeta dik ta gama rikicewa..ke lfy?acewar wanan kyakyawan saurayin...dan allah katai makeni wasune suka biyoni....tana rufe baki se gasu sun karaso bayansa taqule tana ihu waiyo allah gasunan....kallonsu yayi  bayin allah meta muku kuka biyota?kai mallan ka matsa ko muma dukan tsiya mu daki banza...nufosa sukayi ai kuwa yafara dukansu tana ihu cike da murna tana tafi...ai kuwa sega ensanda...body gaurd din suka gudu...police din suna zuwa suka tmbysu meya faru?

   bayani ya faramusu suka karya tasu ai kuwa wasu na zuwa suka fara musu mgn.ku baku da hnkli *ayan* yaron chairmanzaku kama?ai kuwa suka fara basa hkr...ibtsam sake baki tayi tana kallonsa..dama wannan yaron chairman ?

   decdicated to
*@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[6:20PM, 9/1/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
               Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

79
   mallan  juyowa yayi ya kalleta..sunana ayan ba mallan ba.murmushi itama tayi.dama kai yaron chairman ne? inna ruwanki banason mgn ..ya ratsa ta gefenta ze wuce ya tsaya yana duba glass din motarsa data fashe...kayi hkr dan allah mekakeso nama sekayafemin..kafada komai zan iya yi...dagowa yayi ya kalleta ...komai ko?gyada kai tayi tana murmushi...murmushin mugunta yayi tare da shafa kansa..cikin jin haushi da takaici ya nuna glass din motar daya fashe..toh ki biyani glass din motata...cabdin acewar ibtsam .meye?yafada tare zaro idanu...a a wlhi hkrn dana bayar ma ya isa...harar ta yayi yayi tsaki yashiga motarsa cike da takaice yatafi ya barta agun sake da naki...tanata zancen zuci.. *oh ya allah wannan guy din ya hadu inna ma ace*
   hm tafada bata karasa zancenta ba..gida ta nufa ...

      murmushi takeyi umma da boy na zaune umma na tsinxe shinkafa ibtisam tashigo...yana ga kinata murmushi cewar boy umma ma ta dago ta kalleta..nanfa tafara basu lbrn yadda sukayi da alh.har haduwarsu da ayan...dik zancen da akeyi abba na labe naji...muryarsa suka juyo kamar daga sama..kushirya gobe zamubar anguwarnan samu koma wata anguwa kuma ke ibtisam daga yau kindena wani fashion makaranta zaki koma..mikewa tayi tsaye...haba abba gsky ni banason mkrnt...dole kije zancena kenan kuma nayanke hukunci...figar jakarta ta figa ta fita tana sharar hawaye..umma ta mike tana kiranta amma inna..boy kuwa bin bayanta yayi da gudu....

    *Readers dftn kungane inda lbrnmu ya dosa...ayan shine frnd din ibtihal lkcin tana karama a asibiti ynxu kuma ibtisam tanason ayan ya kuke ganinze kasance inya ga ibtihal gashi sunyi kama*

    ibtihal kuwa tana samun kulawa gun mumy da dady sosai ba a mgn..danzan iya ce muku mumy zata iya komai akan ibtihal..
   daddy ne zaune saman kujera a garsen yana riqe da news paper ibtihal ta nufo gun cike da fara a...dady! ya da goya yakalleta cike da fara a...na am daughter ..guri tasamu ta zauna...daddy daman innaso in roqeka abu abune...menene innajinki...dady da ma innaso inje inga umma ne...

decdicated to
  *@ut@r  h@jiy@*

������baby afreen
[9:58PM, 9/1/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
              Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

80
  umma kuma ibtihal?eh daddy nayi kewarta dan allah barni inje...kinga banaso kisake minmgn akan hkn kinajina ko?amma daddy..ibtihal bakya mun musu dan hk kar kifara ga mumyn kinan tana kula dake so karkice zakiyi smtyn stupid dazata gane mu...gyada masa kaikawai tayi ta mike ta fita...

*washe gari*
      su ibtisam kam sun shirya sun hau fito taren taxi din da ze dauke kayansu sunshiga ciki annata lodawa ...daga can tsallaken titi kuwa ibtihal ce tare da driver dinta ta tsaya siyan ruwa ...motar su ibtisam na tashi ibtihal ta fitoh daga motar ta siya ruwan ta koma...hanyar dasu ibtisam suka fitoh tanan tabi su kumasuka bi ta inda ibtihal tazo.. *bi ma'ana sunyi sabani��*
  
   kofar gidansu ibtisam ta sauka tazo yaga qofa akulle wata mata ce taro wucewa ta tsaidaya..baiwar allah dan allah inna masu gidanan suke?a'ah ibtisam innace tare dake suka tafi?meya dawo dake?ai sunkoma gari dazama na mayar tare kuka tafi ai...matar tazata ibtisam ce batasan ibtihal bace...ibtihal ta mata godiya kafin ta kona mota...

   su ibtisam kuwa sunisa...abba annan gidan zamu zauna?ehmana ai yayi kyau gidan acewar boy...umma kam girgiza kantakwai tayi danta gane inda ibtisam don ta dosase yatsine fuska takeyi...dakin boy daga waje yake yanudi dakinsa cike da farinciki....

   ibtihal kuwa tana komawa gida ta tarar da mummy tsaye agun ajiye motoci tanatafaman zagaye..bayan driver ya paka ta fito tanufo inda  mumy take...mumy meyafaru kike nan?ibtihal inna kikaje innata neman wayarki bansamu ba...kallon mummy takeyi tanata zare ido alamun mara gaskiya...kallon tuhuma mumy takuma yi wa driver shikuwa ya sadda kansa kallsa...hashim daga inna kuke cewar mumy...hajiya dama dama...ibtihal ce ta katse sa sauri dama mumy muje ganin gari ne..zo muje ciki dik kin damu kanki gani ndw ai...

   harara mumy tadinga zabgawa driver yayinda ibtihal dikta tsorata tana jan mumy ciki kar asirinta ya tonu...

  can kuwa abba  har yaneman ma  ibtisam wata collage zata jona..amma sam ita bata so ba yadda ta iya hk nanta yarda zata na zuwa amma badan taso ba..

    hashim driver ne yake wankin motar ibtihal kasancewar kowa agidan da motarsa da drivern sa...mumy ce ta fitoh ta nufosa..hashim dan allah dan je ka siyamin lemu kadawo..toh hajiya...karba yayi ya fita cikin hanzari mummy  ta shiga  motar tahau bincike aikuwa idonta ya sauka akan address din tsohon gidansu ibtisam daukan takardar tayi cike da mamaki meya kai ibtihal wajen kuma watoh karya suka makata..daukar takar dar tayi ta nufi cikin gida ranta abace...

decdicated to
  *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[3:53PM, 9/4/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
              Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
     *Wisdom hausa writters✍��*

81
   hashim driver ne tsaye  a palo mumyta bada baya.juyowa tayi riqe da paper a hanunta ta daga tana nuna masa..hashim inna ka kai min daughter gidansu wa ka kai min ita?wlhi in baka fadamin bazan kaika policestation ynxu..so kake ka kace min ita?a a hajiya dan allah kiyi hkr dan girman allah...zaka fada min kosena kira su?dadai mumy ta dauka waya tanaqoqarin kira kenan ibtihalta shigo karbar wayar hanun mumy tayi...mumy lafiya me ya raru?daughter fadamin inna hashim ya kaiki?mumy meyafaru ?yamin karyakuma yaqiya fadamin dan hk na koresa daga aiki wuce ka fita..yana kuka yana roqonta hk ya fita ibtihal takalle mumy..mumy meyasa zakiyi hk?ibtihal idan nagane kina boye min waniabu bazakiji da dadi ba kema kin sani ko?gyada kai kawai tayi mumy ta wuce batare data jira amsarta ba...

 
    ibtisam kuwayau abba ya kaitamkrnta aka mata komai abinda ya kmta..kamar da wasa tafara zuwa mkrnta amma sedai bata qoqari. .

  yau kam anna tashi daga mkrnt ibtisamta wuce wajen neman aiki..tana shiga gurin wani saurayi ya fitoh suka ci karo daga idon da zatayi taga ayan..nan danan ta rikice tahau mishi mgn yana basar da ita..

   kwanaki da dama sun shude ibtisam suna aikin  waka tare da ayan ...ba abinda ibtisam keyi illa nunawa ayan tsantsar sedai shikam kwata kwata baya so ibtisam

  Ibtihal kam ta samu aiki a wani company zane...campany din suna dinka kaya su gown da dai sauransu toh akwai masu yin drawing din gowns din ibtihal tana daya daga ciki..nanfa ibtihal tasamu aiki kuma dik da hkn be hanata zama likita ba...sedai acikin company din akwai wata wadda batason ibtihal wataran ibtihal nazaune khady tashigo ta sameta tana drawing..khady meya faru kizauna mana...mtsw ba zama ce ta kawoni ba nazo inja miki kunne ne daga zuwan ki hankalin manager ya dawo kanki dik aikin da za ayi seta bakin kina shiga hancina ltam.tsaki khady tayi tawuce abinta ibtigal ta bita da kallo kawai kafib ta cigaba da aikinta...

  wataran mumy da ibtihal sun fita shopping suna cikin mota ibtihalta hango ibtisam sa driver tayi ya tsaya tafitada gudu sunan ibtisamta dinga kira amma inna ibtisam tayi nisa mumy ta fitoh tana tmbyt me yafaru..wayin cewa tayi tana mumy kawata ce nagani..ohdama kinada kawa anan neai bansani ba..ahhh mumy agurin aiki muka hadu..ok muje toh tinda ta tafi...tana waigetabi muny suka tafi..

  *Kuyi hkr dan allah  wayata nada matsala ne zan dan dinga delay wajen typing but zan gyara insha allah*

decdicated to
   *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[4:56PM, 9/4/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
               Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

82
  ibtihal nagane sarai mekike sonyi kuma inkikayi hkn zaki tona mana asiri mumynki zata gane mu..toh dady ynxu umma kawai nakeson gani fa..kinga ibtihal kidena koma meye kije kokarinyi inba hk ba hmm.fita yayi kawaita bisa da kallo hawayen da suka zuba ta share ta zauna kan gado.

   ke ibtihal ki karba ki zana min doguwar riga me kyau anjima manager zatazo ta karba...saura kice mata kekika zana zaki gamu dani.. tsaki tayi tafita abunta tavajiye mata papern..kada kai kawai tayi tafara zanawa..

    bayan minti arba'in manger tazo karban drawing ibtihal ta mikawa khady khady tabawa manager ..manager  tawa khady tambayoyi akai anma taka amsawa...wurgi manager tayi da takardar ynxu meye amfanin drawing din bayan bazaki iya bayani agaban client din muba?ibtihal kiyi drawing din gobe zaki presentng agaban mutane..ok allah ya kaimu .tafiya manager tayi ibtihal ta juyo ta kalle khady daje harar ta ..khady ykmt idan ansa mutub abu yayi da kansa bawai kisa wani ba...barin kurin tayi bata jira me khady zata ce ba...khady kuwa dik iya qololywar qulwa takai...

    ibtisam dasu ayan su ayan da sauran wa anda suke aiki tare sunzo shooting a wani boutique sun gama zasu tafi ..ayan nifa bayanzu zan tafi ba zandan zagaya...oh mu zamuje studio sekinzokawai...sallama sukama ibtisam suka tafi...suna tafiya ibtisam ta taho tanata duba kaya...uhm innama ace babana me kudine da innafara kwasan kaya ko..hmm bige mutun tafi ta bayanta har ta kusa faduwa...

  kubiyoni kuji waye ibtisam ta bige��

������baby afreen
   
  decdicated to
       *@ut@r h@jiy@*
[5:47PM, 9/5/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
                  Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

83
  juyowar da zatayi taga ibtihal..cike da mamaki suka ambaci sunan junansu..kankace me sun rungumw junansu suna kuka...

   daganan fa aka shiga yin shopping kaya dama abinda ibtisam keso kenan��ibtihal kuwa ba abinda bata siyawa yar uwar tata ba sedai abinda bata nuna tana so ba...sallama sukayi suka karbi numbern junansu...ibtihal bazakizo muje kiga umma ba?a a ibtisam zanje in mun kuma haduwa ynxu mumy zata nemeni...toh masu mumy allahya raka taki gona...murmushi kawai ibtihal tayi ta hau mota kasancewar ynxu mum ta samar mata wani driver me suna saeed...

*hours later*

   ibtisam ceta shiga gida da kayanda ibtihal ta siya mata cikin sanda dan kar su umma su ganta su tmbyta a inda tasamu kayan...tana leqe harta samutashiga dakinta....ta shiga ta sa key ta zazzage kayan...murna sosaitayita hau sasu a drower wasua akwati...ta tsaya gaban madubi tana gwadawa taba murmushi...ynxu nima zanyi kama yaran masu kudi hhhh...acewar ibtisam.. *kuji ikon allah itadai kan komai masu kudu*��

  ibtihal ce zaune saman kujera a palo mumy tasauko daga saman stairs ...tazo ta zauna kusa da ita..ibtihal! acewar mumy..ibtihal ta juyo tare da amsawa fuskarta cike da murmushi...na am mumy...meyafaru naga yau dik kinacike da farinciki ne hk?hmm mumy kenan bkm kawai inna murnar inna tare dake ne...(kunji fa ita datagayar uwarta)

     toh shknan ykmt mucigaba da shiri kinsan jibi ne hajiya zata zo ko?kumatace tanason amata celebration na wlcm back..ok mumy bkm allah ya kaimu....murmushi sukayi dikkansu cike da faraa....

decdicated to
   *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[10:52PM, 9/7/2016] baby Afreen����✍��: ����������������  YAN' BIYU NE ��
��������������
               Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

84
ranar da hajiya zata dawo nigeria ibtihalta shirya tafita a boy danko driver ma be gantaba mumy da dady ma basu santa fita ba...taxi ta tara tafada masa inda sa ajeta gaban wani boutique ne wanda suka hadu ita da ibtisam aciki...

   motar taxi din ce ta paka agaban boutique din ta bada kudinsa cikin saurita shiga boutique din ibtisam cetsaye se waige waige take..ibtihal tayi murmushi ta matso inda take...

   "har kin rigani zuwa acewar ibtihal...ehmana ibtisam ta amsa nama mayar bazakizo ba ai...ynxu dai muje mu canja ko?ibtihal ta gyada kai...kaya iri daya ibtihal tasiya musu..wata doguwar riga ce pink me kyau sukayi roling jaka da takalmi ma dik iri dayasunyi kyau ba kadan ba...kamaninsu ananya qara fitowa sosai...sunfitoh suna tafiya mutanen gurin sekallosu akeyi harda masu daukar hotonsudaga nesa..suna cikin tafiya wayar ibtihal ta fara ringing tsawa tayi ta dauko...inna zuwa ibtisam annakirana agun aiki...ok tama cewar ibtisam...gefe ibtihal ta koma tana ansa waya..ga mamakin ibtihal taga mumy tashigo...inda ibtisam take mumy ta nufa..daughter mekikeyi anan bakije gun aikiba?hkn yasa ibtisamta gane itace mumyn ibtihal bayadda ta iya sedai ta pretend akan itace ibtihal...mumy mekikeyi anan...,najena siyo wasu abubuwana party din daza awa  hajiyane da aje bukata..muje gida anjima daddare party din kum kinsa saukan karfe hudu ne gashi ynxu uku maza muje gida...ibtisam ta fara zaro idanu tana kallon ibtihal dake labe...ibtihal ma dik ta gama tsorata....

   gida suka nufa daganan mumy tayi gaba ibtisam tabi bayanta..kallon palon take cikeda mamaki dama irin daular ibtihaltake ciki kenan nikuma inna cikin talauci...kalle kalle tadingayi har sanda mumytadawo tacemata tajedaki tasiyamata wata rigame kyau dazata sa anjima...

decdicated to   
  *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen

   *Fans kutayani da addua on friday 9 september innada exam a kano innabukatar addu ar ku gobe zantafi kano.. loving yuh allah*
  
       yurh's baby afreen
[10:57PM, 9/13/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE ��
��������������
              Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

85
  ibtisam na shiga dakinta rikice se kalle kalle takeyi kamar wadda tai batan kai..dama irin dadin da ibtihal take sha kenan?ni innan cikin talauci...girgiza kai tayi tana murmushi ta nufi inda kayan ibtihal suke se dubawa takeyi ..tana gwada wa...ibtihal kuwa ta rasa nayi sedaikawai takoma gun aiki dantanata gwada numbern ibtisam baya shiga...cike da jimami ta wuni a gurin aiki..

  Misalin karfe 8:00pm na dare mutane sun fara taruwa ibtisam kuwa tana kwance akan gado tana bacci..ibtihal kuma na waje tana leqe kozata ga ibtisam..

   mumy kam se hidima take dabaki..hajiya ce ta karaso inda mumy take tafara mata mgn sama2..banga yar taki ba .ko yawon dare takeyine ...cikin qasaita hajiya take magnr..yaqe mumy tayi ta kalle hajiya daidai nan dady ya karaso hajiya ta watsa masa harara ta bar gurin kallonsa mumy tayi cike da takaici ya gyada mata kai alamun bakomai...mumy haurawa tayi dakin ibtihal..cike da mamaki taga ibtisam tana bacci...meya samuyarinyar nan neyau?ibtihal!ibtihal!kitashi acewar mumy...mika ibtisam tayita mike zaune..meyafaru ne mumy?lallai ibtihal meya sameki ne?kitashi kiyi wanka inna jiranki a kasa...toh ta amsa dashita miketa nufi toilet mumy kam binta tayi da kallo cikeda mamaki dan tasan ibtihal bata saba hk ba...girgixa kai kawai tayita fita...

  karona farko kenan ibtihal ta kuma kiran wayar ibtisam tanata ringing amma bata dauka ba kasan cewar tana wanka...ibtihal kam iya tsoro tatsorata dan bataso ibtisam tayi shirme aganesu...
  ibtisam na fitowa tahau shafa su cream da lotion din ibtihal wasu kaya ta dauko daga wardrobe din ibtihal tasa...tana cikib yin makeup wayarta tasoma qara..tana daukowa twince sis shine sunan daya bayyana akan screen din wayar...

  kubiyonikuji shin taya ibtisam zata fita anya mumy da dady basa ganinsu gashi dady besan da zaman ibtisam ba��

decdicated to
  *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[12:00AM, 9/14/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
�� YAN' BIYU NE  ��
��������������
               Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
    *Wisdom hausa wrtters✍��*

86
  Hello!ibtihal inna gidanku ynxu hk ma nayi wankane xanje party din da aka hadawa hajiya...acewar ibtisam..ibtihal ta sauke ajiyar zuciyatareda fadin ibtisam ki fitoh gani a kofar gidan..in fitoh kuma?inta kamani fa?kiyi ahnkli mana  ki samu ki fitoh..toh shknan ganinan zuwa..ajiye wayar tayi ta bude qofa..cikinsanda tasamu ta fita...canje sukayi ibtihal ta shiga ciki ibtisam ta nufi cikin gida tafiya take da sauri dan ta bar harabar gurin taje daki kar mumy ta ganta aikuwa mumy ta kira sunanta...ibtihal!!!!�� mumy ta fada cike da ta kaici...ahankali ibtihal ta jiyo..ibtihal dama bakiyi wankan batin dazu?dan allah allah kiyi hkr mumy..maza kije kiyiwanka kishirya na baki 10min cikin sauri ibtihal ta nufi ciki..mumy kuwa tsawa tayitana kallonta cike da mamaki..yaushe ibtihal ta wuce ..hm girgiza kai kawai tayi ta nufi inda zata..

   misalin karfe goma na dare ibtisamta isa gida hankalin umma da abba dik ya tashi tana shiga mumu tayo kanta ibtisam daga inna kike hk ibtisam...murmushi ibtisam tayi kar kidamu umma wani kuri na****  kanta karasa zancen taji an wurgo mata abu afuskarta kayan da ibtihal ta siya mata ne tana daga ido taga abba wanda ransa ya riga ya gama baci...inna kika je? kuma inna akika samo kayanan??watoh baki daddara da karban abun hanun mutane ba ko?shiru ibtisam tayi ..daaga bisani ta kwashe kayanta tana qunqunai tanufi daki...

  ibtihal kuwa kayan da mumy ta ajiye mata tadauko tasa kayansun mata kyau sosai ba kadanba...fitowa tayi fara a fal afuskarta ta mufikusa da mumy tatsaya nanfa sukayita gaisawa da janan kamardaga sama ibtihal tajuyo muryar hajiya abayanta

"narasa wacce irin mayya ce ke kin lashemin zuciyar yata..toh in kudinta ta kikeso gwara ma ki hkr...tsaki tayi ta wuce..ibtihal kuwa ta dago tana kallon hajiya itakam ta rasa metama hajiya ta tsaneta hk...

decdicated to
   *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[12:36AM, 9/16/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE  ��
��������������
                Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
     *Wisdom hausa writters✍��*

87
  hk aka qare party din ibtihal bata da kuzari mumy itama kanta ta damu dan batason abinda ze taba ibtihal ko kadan....bini bini seta tmbyt lfy hk dai aka gama kowa ya nufi gida...

  washe gari da safe ibtihal ta gama shiryawa zata tafi wajan aiki kome ya fado mata a rai aeta jawo wayarta dake kan gado..numbern ibtisam ta soma dailing amma ga mamakinta taji ringing dinwayar adakin...
  "Allah dai yasa ibtisam bamanta wayarta tayi ba" acewar ibtihal aikuwa tana lalubawa kan gado taga wayar dan guntun tsaki taja...
  kash banso hkn ba gashi kuma ni bansan inda zan sameta ba...  daukan wayar tayi tana dannawa...wayat ta kulle allamun ba charge...caja ta nemaa dakinta me irin kan ta jona wayar jikin wuta...

  can kuwa ayan da abokan aikinsa ne a studio ayan na dora waka...wani daga cikinsu me suna kamal neya fara magn..kai ykmt fa kayi qoqari ka gama anjima muje a fara shooting ..wata agun me suna esha ce ta amsa da aikuwa ayan ykmt ka gama da wuri bari ma kuga na kira ibtisam dan ykmt ace itace a video dinan...tsaki ayan yayi ku wai dole ne se ansa ibtisam a ciki ne anemo wata kawai..haba ayan kasan ibtisam bazata ji dadi ba in tajianyi da wata ba ita ba.. acewar sani dake zaune gaban system..
  hm ai se ku kirantan..cigaba da harkan gabansa yayi ...cikin sauri esha ta mike ta nufi hanyar waje tana qoqarin kiran ibtisam...

  ibtihal kuwa tasamu ta jona wayar ibtisan din ta kawo...kiran esha ne ya shigo ibtihal ta ansa tare da karawa a kunne...hellow ibtsam na kira inmiki wani albishir ne ki shirya kije restaurant din dake sabon layi a hall din dake ciki zakuyi video keda ayan kar ki bata lkci fa..katse wayar esha tayi batare da tajira taji me sa ace ba...na zari ibtihal ta tsaya yi..anya ykmt inje kuwa?hmm yauwa bari naje kawai sena tmbysu inda zan sameta...wayarta ta zara da jakarta da wayar ibtisam ta fita...

decdicated to
  *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[1:24AM, 9/16/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
��  YAN' BIYU NE  ��
��������������
                Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
      *Wisdom hausa writters✍��*

88
  Tana fita ta sauka kasa dady da mumy ta tarar suna brkfst...mrning dady mrning mumy...acewar ibtihal dikka suka amsa cike da fara a...mumy ce ta soma gyarawa ibtihal gurin zama ..daughter O kiyi brkfst...a a mumyna nayi latti inna da aiki yau kingama tindazu aketa kirana...kibarta kawa karta makara a cewar daddy..ba hk mumy ta so ba but ba yadda ta ita dole ta hkr....ibtihal tana fita ba inda ta wucevse rstaurant din hal din ta nufa tana zuwa taga an decorating gurin sosai...tana idanta ya sauka kan wani santa lelen saurayi wanda shima ya shagala a kallonta wato ayan...ji yayi gaban sa ya fadinan take yaji yana son ibtihal amma kash dik a zatonsa ibtisam ce..."meya sameni ne yau ..meye hk ne yau nakeji gameda ibtisam..kaiiii baze yiyu ba...kauda kansa yayi daga gareta ya juya...

  *Ayan* ibtihal ta am bata cikin sanyin murya jiyayi wani iri a zuciyar sa amma ya dake tare da fadin..kinga ibtisam ki wuce kije ki shirya karki bata mana lkci...gurinsa ibtihal ta karasa tana fadin..dan allah nazo kafadamin inda zanga ibtisam ne mu *YAN' BIYU NE* kallonya yayi dan yau kwarjini take masa ...tsaki yayi kansa na kallon gefe...kinfa ibtisam banda lkcinki keda shirmenan naki..juyawa yayi ya bar gurin ya nufi wani toilet dake cikin hall din..yana tafiya ibtihal ta bisa da kallo batasan taya zata bllowa lamarin ba...tana cikin nazari taji antabata esha ce ...ke ibtisam zo inmiki makeup dinki dan ankusa farawa...kasa cewa komai ibtihal tayi tana bin esha zalalan2 wacce ke janta....

  ibtisam kuwata fitoh daga daknta tatarar da boy yana kallo...binta yayi da kallo ta zauna daga gefe ...ibtsam wai inna kika jene jiya?hm inna ruwanka wani guri ne naje wani guri ne mana...toh shine inna ta kiranki awaya jiya baki dauka ba..afirgice ibisam ta mike  OMG! namanta wayata dole inje indauko...dakinta ta nuda ta dauko gylenta da jaka ta fitoh shidai boy yanata biyn ta da kallo harta fita kafin ya gyada kai ya cigaba da kallonsa...

Ayan kuwa yana shiga toilet din ya tsaya gaban madubi yana marin fuskarsa...kai ayan ka farka daga wanan  baccin taya za ayi ace ibtisam kaji ka fara so ...ai kuwa har da wanke fuska kafin ya canja kaya ya fitoh....yana fitohwa ya aauke dara2n idanunsa akan ibtihal wacce kanta ke kasa tana wasa da yatsunta..sake baki yayi ya tsaya yana kallonta sbd ta mugun masa kyau ba kadan ba...jiyayi wani farinciki ya rufesa da besan daga inna yake ba...nanfa su kamal da suka lura dashi suka fara zolayarsa akan yafara son ibtisam...dan dik a zatansu ibtisam ce murmushi kawai yake yana sosa qeya yarasa ta cewa...nanfa aka fara shooting din video din...

    ibtisam kuwa tana isa gidansu ibtihal dady ya fitoh da motarsa tsayawa yayi ..ibtihal inna zakijene har kungama aikinne?wayincew tayi tare da fadin eh...nanfa dady ya umarce ta da ta shiga mota suje restaurant suci abinci tare kasan cewar  ibtihal ta fita bata ci abinci ba ynxu yayi zaton itace...ba yadda ta iya dole tashiga motar...

dedicated to
  *@ut@r h@jiy@*

������bany afreen
[4:00PM, 9/16/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
�� YAN' BIYU NE ��
��������������
                  Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
     *Wisdom hausa writters✍��*

89
   ba yadda ta iya dole tashiga motar...ba inda suka paka se gaban wani babban restaurant shiga sukayi ya musu ordern abinci...sunsha hira sosai shkansa dady yau yayi mamaki ya akayi yau ibtihal take surutu hk?"ibtihal naga alamar yau kina cikin nishadi..kuma yau kiga irin shigar da kikayi kamar ba kida kaya ko zamuje shopping ne?a a a daddy kar ka damu in inna bukata zam fada ma...murmushi sukayi dikkansu suka cigaba da cin abincinsu..

   Ibtihal kuwa tana can angama shooting da sauri ta dauki jakarta zata fita kasan cewar ta tina bata bawa ibtisam wayarta ba da sauri ayan ya jawo jakarta ...inna zakije ibtisam?zantafi gida ne yamma yanayi...dan allah ki tsaya dikkanmu nan za mu dan fita yawo ..koya kukace?ya juya yana kallon inda su kamal suke...nanfa suka sa ihu suna abaton sunan ibtisam..ba yadda ibtihal ta iya sanda ta yarda..ta rasa taya zata fada musu ita ba ibtisam bace...ga ayan ya dage se kulawa yake bawa ibtihal shkansa har mamaki yake...sun jima tare kafin ta dau hanyar tafiya gida..takaidaidai kofar gida driver natuqata taga ibtisam na fitowa daga gidan sai waige waige takeyi sauka tayi ta nufi inda ibtisam take.."ibtisam meyafaru?ke dallah kwantar da hankalinki ba wanda ya gane ai..dama zanjekarban wayata newanan baban naki ya ganni ya dauke ni muka fita...ynxu dai banwayata intafi...ciro wayar ibtihal tayi ta mika ma ibtisam tanata gatsine tabar gun itakuwa ibtihal ta tsayatana kallonta...driver kam mamakiya cikasa daya gansu.."madam dama ku *YAN' BIYU NE* gyada masa kai tayialamun eh..nta kara da cewar amma fa banaso kowa ya sani ..ok bkm madam...shiga sukayi cikin gida ta silale ta nufi dakinta....

ayan kuwa an basa aikiba abinda yake illa kallon video dinan yanata murmushi shi kadai....

*tohfa readers kunji wani al amari ynxu atakaice ayan ibtihal yakeso ba ibtisam ba..ga ibtisam na son ayan*

decdicated to
  *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
[4:46PM, 9/16/2016] baby Afreen����✍��: ��������������
�� YAN' BIYU NE  ��
��������������
                  Na

The Novel Writter✍��
➰Faty Afreen✍��

*Extreme hausa writters✍��*
     *Wisdom hausa writters✍��*

90
   ibtisam ce zaune a saman gado wayarta tasoma ringing daukowa tayi ta duba taga ibtihal ce daukatayi ta kara a kunne hellow yane?acewar ibtisam ibtihaldaga canta sauke nunfashi ta amsa da daman innason yau nazo nagasu umma...oh toh bkm bari inshirya muhadu a gurin ranar toh ibtihal ta amsa dacta kashe wayar ta ajiye mikewa sukayi sukayi suka soma shiryawa.....

  inda suka planing anan suka hadu da junansu cikin motar ibtihal har suka je gidan ibtisam ce tafara shiga gidan abba na xaune yana kallon labarai umma kuma tana girki a kitchen...abba umma innaso in nuna muku wani abu..abba ya maida dubansa gareta umma ma ta fitoh tarecda fadin...meya faru kuma sarkin mita da kwakwazo...kofa ta nuna tana murmushi dikkansu suka maida kallonsu gun...ibtihal ce ta shigo cikin shiga ta alfarma me umma zatayi banda kuka ai kuwa da gudu ta rungume ibtihal..abba ma ya gigice mikewa yayi yana ambatin sunata nanfa shima harda danguntun hawayensa...nanfa aka shiga hira sunata nishadi kwankwasa kofa akayi suka jiyo muryar boy umma ce taje ta bude kofar..boy ya shigo yanata waka abinsa ganin su su biyu ya tsaya ya zaro idanu cike da mamaki harda sosa idanu yana nunasu...nanfa umma tace masa a i dayar ibtihal ce kasa banbace su yati ta fuska seta kayanda suka da..nanfa akaita murna...can gab da yamma wayar ibtihal ta fara ruri..tana dubawa mumy shine sunan daya bayyana a jikin screen din...dauka tayi takara akunne...hellow mumy..daughter kina inna ne kixo yau zamuje shopping datare da dadynki da hajiya...toh umma ganinan zuwa...kashewa tayi tayita mayar da wayar cikin jakartar..ta mike tsaye...umma zantafi mumy tana nemana....hm kawai ibtisam tace tana tsaye ta jingina da bango...toh ibtihal secyaushe zaki dawo?acewar umma..gobe zan dawo insha allah...anfa sukayi sallama da kuka suka rabu...ibtisam kuwa ba abinda ke cinta inba kishi ba gani take kamar anfison ibtihal fiye da ita....

decdicated to
  *@ut@r h@jiy@*

������baby afreen
  08130794468

No comments:

Post a Comment